Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP ta sake samun nasara a jihar Sokoto, jigon siyasan APC ya sauya sheka zuwa PDP. Wannan jigon APC dai suruki ne ga ministan Buhari wato Dingyadi
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu na da cikakken lafiya, inji abokin takararsa Kashim Shettima. Ya fadi haka ne yayin wata tattauna.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani Kanar din soja tare da wasu 'ya'yansa biyu a wani yankin jihar Zamfara. Rahoto ya bayyana abin da ya faru.
Ana tunkarar babban zaben 2023 nan da kasa watanni biyu, PDP dake fama da rigimgimu ta rasa dubbannin magoya bayanta a karamar hukumar Danmusa, jihar Katsina.
Wasu da ake zargin 'yan daba ne sun farwa ayarin motocin gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, sun lalata gilasan wasu motoci biyu ranar Lahadin nan.
Awanni bayan dawowa daga wurin ralin kamfen ɗan takarar gwamna, shugabam PDp na gundumar Asare a karamar hukumar Gwadabawa da yayansa sun rasa rayuwarsu jiya.
Yayin da ya rage sauran kwanaki 55 a fafata zaben shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya fito fili ya bayyana goyon bayansa da Peter Obi na jam'iyar Labour Party.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, yace rahoton dake yawo cewa yana goyon bayan dan takarar gwamna a inuwar PDP ba gaskiya bane domin ba zai so dan shiyyarsa ba
Aka ci gaba da kace nace da dambarwa tsakanin yayan babbar jam'iyar adawa ta kasa musamman tsagin bangaren Atiku Abubakar da Nyesom Wike da ake kira da G-5.
Siyasar Najeriya
Samu kari