Siyasar Najeriya
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Kwamishinan Kano ya bayyana gaskiyar lamarin da ya faru har aka ce wai an kore shi daga aiki. Ya ce da kansa ya ajiye aiki don haka yana da hujja a hannunsa.
Gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce yan arewa ba su da wata zabi illa su goyi bayan takarar Bola Tinubu na APC saboda karamcin da ya yi arewa a baya.
Jam'iyyar People’s Redemption Party (PRP), ta ce ta dakatar da ciyaman dinta, Mr Abdullahi Maikasuwa na wata uku kan zargin cin amanar jam'iyya da kuma rashawa.
Ƙungiyoyi da dama sun fito domin gudanar da tattakin nuna goyon baya ga dan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, a jihar Katsina.
Gwamnan jihar Delta kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa ubangiji zai ba su nasara a zaɓe mai zuwa na shekarar 2023.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa har yanzu ba su cimma wata jarjejeniya ba da wani ɗan takarar shugaban ƙasa ba daga cikin ƴan takarar ba.
Bisa ga dukkan alamu gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo na cikin tsaka mai wuya saboda rigimar sa da Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari