Siyasar Najeriya
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Za a ji wasu Kungiyoyin Magoya Bayan Buhari/Osinbajo su na goyon bayan Atiku Abubakar. A zaben da za ayi, kungiyar ta ce tana harin nasarar Atiku/Okowa a 2023.
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Sanatan APC, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa ƴan Najeriya basu shirya samun shugaban ƙasa Inyamuri ba. Ya faɗi abinda yankin ya rasa domin mulkar ƙasar nan.
Mai neman kujerar shugaban ƙasa karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce gwamna Nyesom Wike ba zai iya jan ragamar Tinubu ya samu nasara a Ribas ba.
Dan majalisar wakilai mai wakiltan mazabar Babura/Garki a jihar Jigawa, Hon. Musa Muhammed Adamu Fagengawo da hadimin Gwamna Badaru sun fice daga APC zuwa PDP.
Ɗan takarar sanatan jam'iyyar PDP na Enugu ta Gabas, Sanata Chimaroke Nnamani, ya bayyana cewa har yanzu shine sahihin ɗan takarar jam'iyyar a zaɓe mai zuwa.
A yayin da zaben 2023 ke karatowa wasu daga cikin manyan fastocin Najeriya sun fito fili sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi.
Yayin da babban zaben 2023 ke kara matsowa wasu miyagun yan bindiga da suka saje da mahalarta taron kamfe, sun yi awon gaɓa da shugaban PDP na Ɗan Mahawayi.
Siyasar Najeriya
Samu kari