Siyasar Najeriya
A Lokacin da Ake Amsar Samakamon Zabukan Jihar Kogi a Zaɓukan 2023: INEC Ka iya Soke Zaɓukan Jihar Kogi Saboda Barazanar Tsaron Da Aka Fuskanta Yayin Zaben
Ana ta yaɗa labarai a soshiyal miduya cewa INEC ta tsawaita lokacin a zabe a wasu jihohi 16 amma labarin ba gaskiya bane, hukumar ta fito ta yi karin haske.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, shi ya fi cancanta ya gaji Buhari a zaben nan da aka yi a jiya Asabar, ga dalili.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kaaa, Bola Tinubu ya ci gaba da jan zarensa a jihar Ekiti har ya lashe kananan hukumomi 10 kawo yanzu.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP laima, Atiku Abubakar, ya nuna wa Bola Tinubu Allah da girma yake, ya lallasa shi a gidan gwamnatin Malam El-Rufai.
Wasu 'yan daba sun kone dukkan kuri'un da aka kada a wata rumfa ta jihar Edo. Rahoto ya ce an zabi Peter Obi ne, wannan yasa 'yan daba suka fusata suka kone ta.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan dab sun farmaki motar jami'an hukumar EFCC yayin da suka fito don yin aikin sintiri a babban birni na Abuja.
Rahoton da kuma samu daga gundumar Chiranci da ke yankin karamar hukumar Gwale a jihar Kano, ya nuna cewa magoya bayan NNPP da APC sun yi arangama da juna.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabe a wasu rumfuna 141 a jihar Imo. An fadi lokacin da za a sake yin zaben na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya.
Siyasar Najeriya
Samu kari