Siyasar Najeriya
Zababben mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya ce ya bayyana zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin mafi inganci a kasar
Zaɓukan 2023: Baiyi Wata-Wata Ba Tinubu ya Aikawa Atiku da Obi Ƙwaƙwƙwaran Saƙo Bayan INEC Ta Ayyana Shi a Matsayin Wanda Yayi Nasara A Zaben Da Aka Kammala
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nuna jin dadinsa bayan INEC ta sanar da Bola Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa a Najeriya, yace yayi daidai
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta hana duk wasu bukukuwan murna ko gangami kan sakamakon zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya da aka kammala a jihar.
Buba Galadima ya bayyana cewa INEC ta taimaka wajen kayar da ɗan takarar dhugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce shi kaɗai aka koma yaƙa .
A zaben bana, Bola Ahmed Tinubu ya ga abin mamaki yayin da aka zabe shi ya zama shugaban kasa a Najeriya. Ga jerin jihohin da suka yi masa gata a zaben na bana.
Zaɓukan 2023: Yazo Ya Tafi Ya bar Baya Da Kura Ga Wasu Gwamnoni, Ga Jerin Sunayen Gwabnonin 6 Da Suka Rasa Kujerun Sanatoci A Kokarin Su Na Zama Sanatocin su
Zababben shugaban kasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, matarsa ta daina zaman majalisa tun da yanzu ya samu ragamar Najeriya baki daya.
Kayode Fayemi yana cikin wadanda suka yi gaggawan taya Bola Tinubu lashe zabe. Daga nan aka fahimci yiwuwar Bola Tinubu ya kafa Gwamnati da Obi da Kwankwaso.
Siyasar Najeriya
Samu kari