Siyasar Najeriya
Kwanaki uku gabanin zaben gwamnoni a Najeriya, jam'iyyar PDP ta shiga ruɗani mai girma a jihar Kebbi, ta dakatar da tsoffin Ministoci 2 da wasu manya biyar.
Farashin kayayyaki na ci gaba da tashi a Najeriya yayin da 'yan kasar ke ci gaba da fuskantar karancin sabbi da tsoffin takardun Naira bayan da kasar yi sauyi.
Gwamna Sule na jihar Nasarawa ya samu tagomashi a takararsa yayin da takwarorinsa na jam'iyyar NNPP da SDP suka janye masa bayan sarkin musulmi ya saka baki.
Kasar Amurka ta bayyana cewa, ta amince Bolad Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a Najeriya, har ta taya shi murnar lashe zaben na bana.
Darektan yada labarai na kwamitin takarar Bola Tinubu ya na so a sauke Godwin Emefiele. Bayo Onanuga yana ganin babu dalilin da Emefiele zai cigaba da rike CBN
Gabannin zaben gwamnoni na ranar Asabar, 18 ga watan Maris, jigon APC a jihar Gombe, Jamilu Gwamna ya ce sam shi bai yi wa al'ummar Bolari barazana da kisa ba.
Za a ji a wasikar da Gwamnan Bauchi ya aika ga Shugaban kasa, ya nemi a cafke ‘Dan takaran APC ganin APC ta jawo rikici akwai Akuyam, Misau, Akuyam da Alkaleri
Ana saura yan kwanaki kafin zaben gwamnoni, mambobin jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) dubu arba'in da biyar sun sauya sheka zuwa SDP a jihar Katsina.
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai wa Hon Sheriff Oborerevwori, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP hari ana kwana hudu zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari