Siyasar Najeriya
Yanzu muke samun labarin yadda gwamna Inuwa Yahaya ya yi nasarar samun goyon bayan gwamnoni 8 cikin 13 da suka kulla yarjejeniyar zaman lafiya dasu a bana.
Malamin addini ya ce, ya kamata Buhari ya sallami shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC saboda sakamakon zaben shugaban kasa na wannan shekarar bana.
Yanzu muke samun labarin yadda aka sace wani dan takarar majalisar wakilai a matakin jiha a jihar Ribas yayin da ya saura kwanaki uku kacal a yi zabe a kasar.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana matsayrsa game da yadda ake ci gaba da kin tsoffin takardun Naira ya ce zai tabbatar da garkame wuraren kasuwanci kawai a jihar.
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi ya bayyana shawarinsa ga 'yan siyasa da sauran masu neman takara yayin da zaben gwamnoni ke tafe nan ba da jimawa ba cikin Maris.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto ya ce zai nunawa Malam Nasiru El-Rufai sauran dattawan da ake dasu a yankin tun da yace shi bai gansu ba. Ya yi masa kaca-kaca.
Jam'iyyar PDP ta maida martani bayan sauya shekar Sakataren jam'iyya da wasu jiga-jigai, kakakin jam'iyyar ya ce hakan ba zai hana su bacci cikin jin dadi ba.
Ayo Fayose ya bada shawara Bola Tinubu ya rika dauko har ‘Yan adawa wajen raba mukamai. Tun da APC ta lashe zabe, jigon PDP ya fadi abin da Yarbawa suke bukata
Gwamna a Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa, ba zai lamunci a ki karbar tsohon kudi ba, amma sai gashi a gidan mansa ma ba a karbar tsoffin kudaden duka.
Siyasar Najeriya
Samu kari