Siyasar Najeriya
Matakmakin gwamnan jihar Edo, Phillip Shaibu, ya ja tawagarsa sun bar wurin taron da gwamnatin Edo ta shirya bayan taƙaddamar da ta auku wajen shiga wurin.
Shugaban LP na ƙasa, Julius Abure, ya bayyana cewa yana da yaƙinin kotun sauraron ƙararrakin zaɓe za ta ayyana Peter Obi a matsayin shugaban ƙasa na halas.
An bayyana wanda shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu yakamata ya ba muƙamin ministan matasa a gwamnatinsa. Har yanzu babu ministan matasa a gwamnatin Bola Tinubu.
Hannatu Musa Musawa, Minsitan Fasaha, Al'adu da Tattalin Arzikin Fikira ta musanta fitar da sanarwa dangane da matsayinta na mai yi wa kasa hidima a Najeriya.
Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas a jihar Ogun ya rubuta doguwar wasiƙa ga Osoba inda ya zargi gwamna Dapo Abiodun da zaluntar kananan hukumomin jihar.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce akwai banbancin bayanan karatun shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a shekarar 1999 da kuma 2023.
An samu ƴar ƙaramar dirama a jihar Edo bayan jami'an tsaro farin kaya (DSS) sun hana mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu daga ganin gwamna Godwin Obaseki.
EFCC na neman jami'in hukumar PCACC da ke bincike kan bidiyon Ganduje. An bayyana dalilai da suka jawo aka fara wannan bincike a daidai irin wannan lokacin.
A yayin da aka bayyana sunayen ministoci da inda za su yi aiki, Shehu Sani ya ba da shawarin abin da ya kamata Tinubu ya yi na tabbatar da an samu tsari yanzu.
Siyasar Najeriya
Samu kari