Siyasar Najeriya
Mun tattaro muku sunayen wasu manyan 'yan siyasa da fastoci da ba su son a rantsar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu a ranar 29, ga watan Mayu mai zuwa.
Fasto Tunde Bakare ya bayyana cewa, zai karbi matsayin minista idan gwamnatin Tinubu ta dauki kujerar ta ba shi a wannan karon bayan karbar mulkin Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi jawabin bankwana ga al'ummar jihar Katsina, inda ya nemi da su yafe masa kurakuran da ya tafka a mulkinsa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa a shekara huɗuɓda ya yi yana mulkin jihar, arziƙinsa ya samu koma baya inda ya ragu sosai da kaso 12%.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya buƙaci magoya bayansa 'Obidients' da sauran ƴan Najeriya da su zama masu bin doka da oda.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa zai tafu ya ar ƙasar nan fiye da yadda ya zo ya tarar da ita a shekarar 2015. Shugaba Buhari ya ce ya kawo sauyi
A halin da ake ciki, saura kwanaki biyu kadai ya rage Bola Tinubu ya karbi mulkin kasar nan daga hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya shage shekaru.
Jam'iyyar PDP ta fuskanci wani sabon batu yayin da ake tsaka da jiran yadda za ta karbe mulki a hannun jam'iyyar APC bayan tafiya kotu a wannan karon na zabe.
Kashim Shettima ya bayyana cewa, Tinubu ba zai iya mayar da Najeriya ta koma kasa ta Musulmai ba saboda matarsa ma ba Musulma bace balle a yi tunanin haka.
Siyasar Najeriya
Samu kari