Siyasar Najeriya
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Aaron Artimas, ya yi magana kan ƙarar da Atiku Abubakar ya shigar da Shugaɓa Tinubu a wata kotun ƙasar Amurka.
Koda dai ana kallon LP a matsayin jam’iyya mai karfin iko ta uku a siyasar Najeriya bayan nasarar da ta samu a 2023, wasu yan majalisarta sun rasa kujerunsu.
Ana shirin ruguza nasarar NNPP a zaben Gwamna da aka yi a bana. Shehin malami, Dr. Sani Ashir ne wanda ya jagoranci sallar da gwamnati ta shirya ya fadi haka.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana nada sabbin shugabannin NWC da za su rike kwamitin nan kusa. An bayyana sunayen wadanda aka nada a makon nan.
Kasar Faransa ta bayyana fushi tare da bayyana daukar mataki nan kusa game da umarnin koran jakadanta a jamhuriyar Nijar. Ta bayyana abin da zai faru gaba.
Yayin da ake ci gaba da kuka, shugaba Tinubu ya ba da umarnin a raba kayan abinci ga mazauna jihar Ogun don tabbatar da sun samu hanyar cin abinci cikin sauki.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kori wasu jami'an diflomasiyyar kasashen waje a Nijar ciki har da Najeriya. An bayyana gaskiyar yadda lamarin yake.
Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya rantsar da sabbin mambobin kwamitin NWC a tsakar daren Juma'a, 26 ga watan Agusta.
Majiyoyi sun bayyana dalilan da suka sa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai nada Rabiu Kwankwaso na jam'iyyar NNPP a matsayin daya daga cikin ministocinsa ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari