Siyasar Najeriya
Tun bayan rantsar da sababbin shugabanni a ranar 29 ga watan Mayu da ya gabata, tsofaffin gwamnoni da dama suka fara fuskantar kalubale daga sababbin gwamnonin.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa da tsoffin gwamnoni uku, Nyesom Wike, David Umahi da Godswill Akpabio, a fadarsa da kr Abuja.
Wasu tsagerun 'yan daba sun lakaɗa wa tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar PDP, Segun Showunmi, dukan tsiya yayin fara zaman Kotun sauraron karar zabe a Ogun.
Rahotanni sun tabbatar da an samu hargitsi sosai a tsakanin ƴan majalisar dokokin jihar Benue, kan zaɓen kakakin majalisar, wacce gwamnan jihar ya rantsar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta musanta cewa tsohon gwamna Matawalle bai bar ko sisi ba a asusun jihar. APC tace ya bar N20bn.
Jam'iyyun adawa na Peoples Democratic Party (PDP) da Labour Party (LP), sun taso Bola Tinubu a gaba kan lallai sai ya bayyana kadarorin da ya mallaka a duniya.
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi fatali da kuɗirin Sanata Abdul'azizi Yari na neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Ya ce ya mutunta jam'iyya.
Yayin da ya sauka a mulki, ana ci gaba da hango ayyukan da ya yi na ci gaba a jiharsa, Buhari ya yi ayyuka masu girman gaske kuma abin a yaba a garinsu Daura.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, Tinubu akwai yiwuwar ya nada Ribadu a matsayin NSA na Najeriya baki daya. Shehu ya bayyana abin da ya gani game da hakan.
Siyasar Najeriya
Samu kari