Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya karyata labarin cewa ya taya shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu murnar nasarar da ya samu a Kotun zabe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi
Manyan yan takarar shugaban ƙasa biyu na tsagin adawa, Atiku Abubakar da Peter Obi sun ce zasu ɗaukaka kara kan hukuncin da Kotun zabe ta yanke ranar Laraba.
Hamzat Lawal ɗan rajin ƙarin hakƙin ɗan adam ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su dunƙule waje ɗaya domin kawar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Babban daraktan VON, Osita Okechukwu, ya bayyana cewa kwaɗayi da haɗamar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ne ya sa PDP ta sha ƙashi a zabe.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bukaci yan adawa baki daya su rungumi hukuncin da kotun zabe ta yanke kan babban zaben 2023.
Wasu gungun masu zanga-zangar lumana a Kotun zabe sun buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Atiku da Peter Obi su haɗa kai da Bola Ahmed Tinubu.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Abiya ta tsige Amobi Ogah na jam'iyyar Labour Party daga kujerar mamban majalisar tarayya.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Delta ta tsige Thomas Onowakpo na jam'iyyar APC daga kujerar sanata mai wakiltan Delta ta kudu.
Siyasar Najeriya
Samu kari