Siyasar Najeriya
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin masu ruwa da tsakin jihar Ribas karkashin jagorancin gwamna Fubara na jam'iyyar PDP a Villa.
Wani mai sharhi kan lamuran siyasa, Segun Akinleye ya bayyyana cewa jam'iyyar PDP idan ba ta yi taka tsan-tsan ba, Nyesom Wike na iya wargaza ta.
Kotun zabe mai zama a Lafia babban birnin jihar Nasarawa ta gama sauraron kowane ɓangare, ta shirya yanke hukunci kan zaben gwamna Abdullahi Sule na APC.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Ribas ta kammala sauraron ƙarar da ɗan takarar APC ya kalubalanci nasarar gwamna Fubara na jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta fara bin matakan rijistar kafatanin mambobinta sama da miliyan 40 ta na'ura mai kwakwalwa domin tunkarar zaben 2027.
Farfesa Wole Soyinka bai rudu da dumin kirjin magoya bayan Peter Obi ba, ya zargi kusoshin tafiyar LP da yaudarar matasa, su ka rika zanga-zanga a kan zabe
An ankarar da INEC cewa Rabiu Kwankwaso da mutanensa su na yi wa NNPP shisshigi. Wani Lauya ya bukaci hukumar ta yi watsi da shirin canza tambarinsu.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu nq jihqr Legas ya rantsar da sabbin kwamishinoni 38 da majalisar dokokin jihar ta tantance bayan kai ruwa rana da wasu hadimai.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Honorabul Tajudeen Abbas Ph.D, ya musanta labarin cewa alaƙarsa da gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ta yi tsami.
Siyasar Najeriya
Samu kari