Siyasar Najeriya
Rahotanni sun tabbatar da cewar zababbun sanatoci za su siyar da kuri’unsu kan $5000, $10,000k ko fiye da haka gabannin rantsar da majalisar dattawa ta 10.
Majalisar dattawa ta 9 ta gudanar da zaman karshe watau na bankwana yau Asabar a zauren ta da ke Abuja, Sanata Kashim Shettima da matar Tinubu sun halarta.
Sanata Shehu Sani ya bayyana kadan daga abubuwan da suka faru a lokacin da Emefiele ke kan kujerar gwamnan CBN. Ya ce ta zama wurin cire kudi ga wasu a kasar.
Gwamnan jihar Ebonyi, Rt. Hon. Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da naɗin Farfesa Grace Umezurike a matsayin sakatariyar gwamnatin jiha karo na farko a tarihi.
Yayin da ranar rantsar da majalisar ke kara kusantowa, gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya umarci mambobin majalisa na jihar su zaɓi wanda Tinubu ke so.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugaba Tinubu ba zai manta da El-Rufai ba. Umahi ya ce El-Rufai zai taka rawa sosai a mulkin Tinubu.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kawo karshen kace-nace kan yawan adadin motocin da 'yan sanda suka kwamuso daga gidan tsohon gwamna Matawalle, ta ce guda 40 ne.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi farin ciki da matakin shugaban ƙasa Tinubu na dakatar da gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya ce hakan ya yi daidai.
Tsohon7n shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewar Najeriya ta yi karfin da ya kamata ace an samu shugabar kasa mace cewa ta haka ne za a samu ci gaba.
Siyasar Najeriya
Samu kari