Siyasar Najeriya
Da sanyin safiyar yau Laraba ce 13 ga watan Disamba aka fara rushe Majalisar jihar Rivers tun bayan samun hatsaniyar siyasa a ranar 30 ga watan Oktoba.
Wata kungiyar lauyoyi mai suna 'Concerned Citizens' ta yi alkawarin tattara lauyoyi 300 domin kare nasarar Bello Matawalle na jam'iyyar APC a kotun koli.
Wani lauya masanin doka, Kalu Kalu ya yi magana kan makomar kujerun yan maɓalisar jam'iyyar PDP 27 na jihar Rivers da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Babbar Kotu a jihar Rivers ta raba gardama kan sahihancin shugabancin kakakin Majalisar jihar Rivers inda ta tabbatar da Edison Ehie a matsayin kakakin Majalisar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta samu wa'adin kwana 14 domin gudanar da zaben cike gurbi na yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya lissafo sanatocin jam'iyyar PDP da gwamna wadanda za su iya ficewa zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sauya tunani daga zaka sulhu na farko, yanzu ya ce majalisar Ondo ya miƙa hanzatta miƙa mulki ga Lucky Aiyedatiwa.
Shugaba Bola Tinubu ya fusata kan yadda rikicin siyasar jihar Ondo ke kara kamari duk da yadda ya saka baki a baya, yanzu zai kawo karshen rikicin a jihar.
Jigon APC ya bayyana wasu abubuwa da ya hango sun faro a danbarwan siyasar jihar Ribas gabanin lamarin ya kai ga sauya shekar yan majalisar jiha 27 cikin 32.
Siyasar Najeriya
Samu kari