Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi, ya tabbatar da matakin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a hedkwatar jam'iyyar ta ƙasa.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da ciyaman na ƙaramar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso bisa zargin sayar da kayayyakin gwamnati ba bisa ƙa'ida ba.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma sanata wakiltar Abia ta arewa, Sanata Orji Uzo Kalu, ya samu nasara yayin da Kotun zabe ta yanke hukunci ranar Talata.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben mambobin majalisun tarayya mai zama a jihar Legas ta rushe nasarar ɗan majalisa na jam'iyyar LP, ta ce a koma akwatun zaɓe.
Rikicin jam'iyyar PDP na neman dawowa sabo yayin da aka fara musayar yawo da kace-nace tsakanin tsagin Atiku Abubakar da Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Kotun zaɓen NASS mai zama a jihar Neja ta soke nasarar ɗan Jerry Gana, tsohon ministan yaɗa labarai, ta bada umarnin a shirya zaɓe ciko nan da kwana 90.
Kotun zabe ta tsige dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Kumbotso ta jihar Kano, Idris Dankawu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP).
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zaben majalisar tarayya mai zama a Umuahia, jihar Abiya ta tsige yan majalisar Labour Party guda 2, ta baiwa APC da APGA.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP reshen jihar Kwara ta fara cike gurbin kujerun shugabanninta da suka yi murabus da waɗanda NWC ya dakatar.
Siyasar Najeriya
Samu kari