Siyasar Najeriya
Majalisar dattawa ta fito fili ta musanta rahotannin da ke yawo cewa wasu daga cikin ƴan majalisar na shirin tumɓuke Akpabio daga shugabancin majalisar.
Kotun zabe ta soke nasarar wasu daga cikin mambobin majalisar wakilai na jam’iyyar Labour Party. Legit Hausa ta tattaro wasu da za su yi takara a sabon zabe.
Akwai tashin hankali da fargaba a tsakanin jam'iyyun siyasa da ƴan majalisu, yayin da kotunan zaɓe ke cigaba da yanke hukunci. Sanatoci huɗu na cikin matsala.
Fitaccen lauya mai fafutukar kare hakkin ɗan adam, Festus Ogun, ya soki matakin shugaban ƙasa, Bola Tinubu bisa naɗa sabon gwamnan babban banki CBN.
Mataimakin gwamnan jihar Ondo, Mista Lucky Aiyedatiwa, ya nesanta kanaa da wata takardar murabus da ake yaɗawa cewa ya yi murabus daga kan muƙaminsa.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Muftwanga, ya naɗa masu taimaka masa na musamman 136 a faɗin kananan hukumomin jihar 17 kuma zasu soma aiki nan take.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya yi wasu yan sauye-sauyen wuraren aiki a cikin masu ba shi shawara ta musamman, waɗanda ya rantsar ranar Laraba.
Shugaban APC na kasa da tawagarsa ta NWC, gwamnoni da wasu kusoshin gwamnatin tarayya zasu ziyarci jihar Imo domin kaddamar da kwamitin kamfe ranar Asabar.
Jami'ar jihar Chicago daga ƙarshe ta saki kwafin takardun shaidar karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Hadimin shugaban ƙasar ne ya sanya su a Twitter.
Siyasar Najeriya
Samu kari