Siyasar Najeriya
A tun bayan zabensa da kuma karbar mulki, Tinubu bai yiwa 'yan Najeriya jawabi ba, wannan ne karon farko da shugaban kasar zai yiwa 'yan kasa jawabi a talabiji.
Tun farko da aka kaddamar da sauyin kudi a Najeriya, akwai hwa,gwamnonin da suka bayyana cewa, basu yarda akwai alheri a cikin lamarin ba, akwai su El-Rufai.
Dan majalisar wakilan da ya fara kiran shirin jirgin gwamnatin Najeriya na Nigeria Air ya nemi cin hanci a wurin minista Hadi Sirika na wani kaso mai tsoka.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Sanata Godswill Akpabio shi ne ya cancanta da ya shugabanci majalisar dattawa ta 10 saboda kwarewarsa.
Rahotanni sun tabbatar sa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Sanata Godswill Akpabio kan shugabancin majalisar dattawa ta 10.
Tun bayan dawowar damokradiyya a 1999, takwas daga cikin jihohi 36 na Najeriya suna nan a yadda suke kuma har yanzu jam’iyyar adawa bata taba mulki a ciki ba.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta bayyana cewa.ba za ta gayawa ƴan majalisunta ƴan takarar da za su zaɓa ba a.shugabancin majalisa.
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta nemi a kama shugaban hukumar zabe mai zaman kanta INEC tare da binciken abin da ya aikata a zaben shugaban kasa da gabata.
Tsohon gwamna Matawalle ya ce an masa sata a gida, don haka 'yan sanda suka nemi ya kawo hujjar da ke tabbatar da an masa sata kuma da gaske an masa satar.
Siyasar Najeriya
Samu kari