Siyasar Najeriya
Sanata Barau Jibrin ya zama mataimakin shugaban majalisar dattawa a zaɓen da aka gudanar ranar 13 ga watan Yuni. Gogaggen ɗan siyasan ya fito daga jihar Kano.
A ranar Talata, 13 ga watan Yuni ne majalisar dokokin jihar Borno ta sake zabar Hon Abdu;lkarim Lawan a matsayin kakakin majalisa ta 10 karo na hudu a jere.
Sanata Godswill Akpabio, sabon shugaban majalisar dattawa ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja bayan lashe zabe ranar Talata.
Bayan sanar da sakamakon wanda ya lashe zabe, a halin yanzu an rantsar da Sanata Godswill Akoabio a matsayin sabon shugaban majalisar dattawa ta 10 daga yau.
Mun tattaro maku tarihin rayuwa da siyasar Sanata Godswill Akpabio da na Sanata Barau Jibrin da su ka gaji Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege a majalisar dattawa
Sanata Jibrin Barau, zababben dan majalisa mai wakiltar Kano ta Kudu ya yi nasarar zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na Najeriya ba tare da hamayya ba.
Rahotanni daga majalisar dattawa Najeriya sun nuna cewa fafatawa ta ɗauki zafi tsakanin manyan yan takara guda biyu, Sanata Akpbio da kuma Abdul'aziz Yari.
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin APC kuma gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya jaddada yaƙinin cewa wanda jam'iyyar ke so ne zai gaji Sanata Ahmad Lawan a majalisa.
Siyasar Najeriya
Samu kari