Siyasar Najeriya
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zabe mai zama a Jalingo, babban birnin jihar Taraba ta kwace nasarar ɗan majalisar jam'iyyar PDP, ta tabbatar da na APC guda biyu.
Tun bayan rantsar da majalisar tarayya ta 10 zuwa yau, jam'iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun rasa kujerun mambobin majalisar wakilai 25 da Sanatoci 5.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabbin hadimai manya da ƙanana a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Ƙashim Shettima.
Sanata Mathew Urhoghide, wanda ya wakilci Edo ta kudu a majalisar dattawa na tsawon zango biyu ya sauya sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Shugaba majalisar dokokin jihar Ondo ya musanta raɗe-raɗin cewa suna kulle-kulle ta karkashin ƙasa za su tuge matainakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.
Yayin da ake dab da zaben gwamnan jihar Bayelsa a watan Nuwamba mai zuwa, jam'iyyar PDP ta ƙara rasa manyan jiga-jigai harda hadiman gwamna Douye Diri.
Daniel Bwala, makusancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya sami bayanan sirri daga Villa cewa za a ka shi a tsare.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa hukuncin da aka ji Kotu ta yanke ranar Litinin ɗin nan ya ƙara tabbatar da inda Zamfara suka karkata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Hakeem Baba-Ahmed a matsayin hadimi ga mataimakinsa, Kashim Shettima a bangaren siyasa, wannan mukamin ya ba da mamaki.
Siyasar Najeriya
Samu kari