Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Sakata Godswill Akpabio, mai goyon bayansa ne tun kafin ya zama gwamnan jihar Ribas a 2014 da 2015.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya tabbatar da cewa alamu sun nuna uban gidansa, Nyesom Wike, na shirin tsallakawa zuwa APC, ya roƙi kar ya nesance shi.
Neman kujerar Minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, ya jawo sabani tsakanin wasu cikin jagororin jam’iyyar APC musamman tsofaffin Gwamnoni da su ka bar ofis.
Majalisar dattawa ta fara a makon da ya gabata, tuni aka zabi wadanda za su shugabanci majalisar ba tare da wata matsala ba. Meye kuka sani gam da su haka.
Yayin da gyambon PDP ke ci gaba da warkewa, gwamnan jam'iyyar ya sake fame wa ta hanyar sukar dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar a kan gwamna Nyesom Wike.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan ayarin tsohon gwamnan jihar Imo, inda suka hallaka wani dan sanda nan take a tawaga.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya karyata labarin da ke yawo cewa, hukumar EFCC na nemansa ruwa a jallo tun bayan da ya bar kan karagar mulki a kwanakin baya.
Jam'iyyar PDP ta sake samun kanta cikin rikici bisa goyon bayan na hannun daman tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a kujerar marasa rinjaye ta majalisa.
Rahoton da muka samo ya bayyana cewa, yanzu haka Kanawa sun fara kuka kan yadda Abba Gida-Gida ke yawan rushe-rushen da yake yawan yi a cikin jihar ta Kano.
Siyasar Najeriya
Samu kari