Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu, ya bayyana nasarar da ya samu a Kotun zaɓe da ta kowa da kowa, inda ya ce gwamnatinsa na buƙatar goyon baya.
Tsohon dan majalisar tarayya, Shehu Sani, ya soki tsige Honorable Beni Lar da sauran yan majalisar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Filato.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta aika wa mataimakin gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa da takardar sanarwan yunkurinta na sauke shi daga kan muƙaminsa.
Korun sauraron ƙorafe-korafen zaben gwamnan jihar Legas ta ƙori wasu kararraki da aka kalubalanci nasarar gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya bayyana cewa tsohon gwamna, Darius Ishaku, bai bar masa ko kwandala ba a asusun gwamnatin jihar gabanin miƙa masa mulki.
Damilare Abioro jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), ya yi sharhi kan dakatarwar da aka yi wa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ba da umarnin jami'an tsaro su gaggauta ceto daliban da aka sace a jihar Zamfara kwanan nan don tabbatar da tsaro a jihar.
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Wike zai gyara Abuja yadda za a samu ci gaba inji wani jigon APC yayin tattaunawa da wakilin Legit. A cewarsa, ministan ba zai bata babban birnin kasar ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari