Siyasar Najeriya
Gwamnatin Edo na kokarin sauya wa mataimakin gwamna Philip Shaibu ofis daga gidan gwamnati zuwa wani gini a waje bayan rikicin da ya faru tsakaninsa da Obaseki.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya amince da shirin rabon gilashin ido fiye da miliyan 5 ga yan Najeriya masu fama da lalurar gani a sassan kasar don tallafa musu.
Tsohon gwamnan Kano ya bayyana abin da zai yi don tabbatar da ya kwace mulki daga hannun PDP a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya a zaben da ke tafe nan kusa.
Gwamnan Kano ya nada masu bada shawara na musamman da wasu wadanda za su rika taimaka masa a MDAs. Abba Gida Gida ya yi hakan ne domin ya jawo matasa a gwamnati
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta dauki matakin dakatarwa kan wasu mambobinta 26 da ake zargin da cin amana da kuma raba kan jam'iyya bayan korar wasu 84.
Festus Keyamo, Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya sanar da dakatar da aikin samar da jiragen saman Najeriya wanda aka fara yi a gwamnatin Shugaba Buhari
Jigon NNPP kuma ɗaya daga cikin shugabanninta na ƙasa, Robert ya bayyana cewa har yau Kwankwaso mamba ne a jam'iyyar domin BoT bai isa ya dakatar da shi ba.
Babbar Kotun jihar Benuwai mai zama a Gboko ta yi fatali da ƙarar da ake nemi ta bada umarnin maida Iyorchia Ayu kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bayyana shirin gwamnatin wajen buɗe wa jama'a hanyoyin samun arziki domin dogaro da kansu cikin shekaru hudu masu zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari