Siyasar Najeriya
Kungiyar Progressive League of Youth Voters (PLYV) ta bayyana cewa akwai wani shiri da ake yi na tayar da hargitsi a garin Kano a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a birnin tarayya ta yanke hukunci kan ƙarar da ɗan takarar NNPP ya shigar kan nasarar Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba.
Masu zanga-zanga sun dira a hedikwatar jam'iyyar PDP ta kasa kan kiran a kori shugaban jam'iyyar na kasa inda suka bayyana rawar da ya taka a rikicin Wike da Fubara.
Hatsaniya kan batun shugabancin majalisar dokokin jihar Bauchi ta ƙaru bayan kotun ɗaukaka kara ta tuge shugaban majalisar da mataimakinsa kwanan nan.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi watsi da raɗe-raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike ne ke daukar nauyin takarar Philip Shaibu a zaben gwamnan Edo.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, a martanin da ya yi kan tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya ce akwai kuskure alkalai suɓsoke zabe.
Kotun ɗaukaka kara ta Abuja ta tabbatar da nasarar Musa Saidu Gude na jam'iyyar SDP a zaben mamban mazaɓar Uke/Karahi a majalisar dokokin jihar Nasarawa.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ce yana da kwarin guiwar tumurmusa duk ɗan takarar da Gwamna Obaseki ya tsayar da zaben fidda gwanin PDP.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da nasarar Ahmed Aliyu, ɗan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Sokoto da aka yi a watan Maris.
Siyasar Najeriya
Samu kari