Siyasar Najeriya
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana cewa mambobin jam'iyyar PDO ne ke da alhakin yanke makomar takarar mataimakinsa, Shilip Shaibu a zaben Edo.
Bayan kotun ɗaukaka ƙara ta tsige tsohon shugaban majalisa, mambobi sun sake zaben sabon kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa da mataimakinsa.
Fitaccen dan siyasa kuma tsohon kwamishina, Alhaji Shehu Othman ya riga mu gidan gaskiya yana da shekara 91. Iyalansa sun tabbatar da rasuwarsa a ranar Laraba.
Gwamnatin jihar Ondo ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa sun saci sa hannun mai girma gwamna da nufin yin kashe muraba da dukiyar al'ummar jihar.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa yana goyon matakin Dino Melaye na kin zuwa kotu domin kalubalantar zaben gwamnan Kogi
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, wani mai sharhi kan al'amuran siyasa Akinleye Segun ya bayyana hanyar da PDP za ta iya kwace mulki a hannun APC.
Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben watan Nuwamba ya ce ba zai tafi kotu kallubalantan nasarar jam'iyyar APC ba.
Yanzu haka masu zanga-zanga sun mamaye wasu tituna a jigar Kani domin nuna adawa da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na NNPP.
Jami'an tsaro sun harba barkonon tsohuwa mai sa hawaye, sun tarwatsa masu zanga-zanga magoya bayan jam'iyyar NNPP a babban ofishin INEC na jihar Kogi.
Siyasar Najeriya
Samu kari