Siyasar Najeriya
Sabon shugaban NNPP na shiyyar Kudu maso Yammacin Najeriya, Alhaji Wasiu Ajirotutu, ya ce Rabiu Kwankwaso ba ɗan amana bane a siyasa domin ya ci amanar NNPP.
Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas, a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya kubuta daga hannun hukumar DSS bayan gayyatar da aka masa tun ranar Jumu'a da ta shige.
A rahoton da ke shigo mana an bayyana yadda Abba Gida-Gida zai aurar da zaurawa, ciki har da Murja Kunya fitacciyar 'yar TikTok. An bayyana yadda za ta faru.
‘Yan taware a NNPP su na zargin ‘Yan bangaren Rabiu Musa Kwankwaso da handame Naira Biliyan 1. An juyo kan mutanen Kwankwaso a rikicin, za a binciki kudin fam.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana akdand aga abin da ya gani na hujjojin da jam'iyyar PDP ta bayyana a gaban kotu a kansa da kuma zaben da aka gudanar.
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
'Yan Nijar sun yi zanga-zangar nuna adawa da ci gaba da zaman sojojin Faransa a cikin kasarsu, inda suka nemi a fice musu daga kasa cikin kankanin lokacin.
An yi babban rashi a jihar Kano yayin da jigo a jam'iyyar APC, Dakta Muhammad Bello Al-Adam ya riga mu gidan gaskiya a kasar Indiya bayan ya sha fama da jinya.
Siyasar Najeriya
Samu kari