Siyasar Najeriya
Kotun koli da ake wa laƙabi da Kotun daga ke sai Allah ya isa ta kori ƙarar da jam'iyyar APC ta shigar tana kalubalantar nasarar gwamna Mbah na jihar Enugu.
A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya a jihar Oyo ta soke zaɓen dan majalisar jam'iyyar APC a mazaɓar Saki ta Yamma, ta umarci a sake.zaɓe.
Kansilolon karamar hukumar Ijebu ta gabas sun sauke shugaban ƙaramar hukumar da ke jihar Ogun, Wale Adedayo bisa zargin almubazzaranci da kuɗin al'umma.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kara yin sabbin naɗe-naɗe a hukumomin tarayya jim kaɗan bayan korar shugaban hukumar FIRS wanda Buhari ya naɗa.
Jam'iyyar APC na ƙara samun karbuwa yayin da ake tunkarat zaben gwamna a jihar Imo, wasu tawagar mambobin jam'iyyar PDP sun bayan gwamna Uzodinma.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin masu ruwa da tsakin jihar Ribas karkashin jagorancin gwamna Fubara na jam'iyyar PDP a Villa.
Wani mai sharhi kan lamuran siyasa, Segun Akinleye ya bayyyana cewa jam'iyyar PDP idan ba ta yi taka tsan-tsan ba, Nyesom Wike na iya wargaza ta.
Kotun zabe mai zama a Lafia babban birnin jihar Nasarawa ta gama sauraron kowane ɓangare, ta shirya yanke hukunci kan zaben gwamna Abdullahi Sule na APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari