Siyasar Najeriya
Mukaddashin gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya sauka a Akure babban birnin jihar Ondo kuma ya zarce ofishinsa a karon farko bayan Gwamna ya tafi hutun jinya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta sha alwashin korar duk wani kwamishina da ya siyar da motar da gwamnatin ta ba shi. Akalla kwamishinoni 26 ne suka samu kyautar mota.
Mr Michael Oshiobuhie ya jaddada kudirinsa na kawo ci gaba a jihar Edo ma damar aka bashi damar zama gwamna, saboda tarin iliminsa a fannin injiniyanci
Babban lauya Femi Falana (SAN) ya yi magana kan rikicin da ya dabaibaye majalisar dokokin jihar Rivers. Falana ya fadi makomar yan majalisar da suka koma APC.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Simon Bako Lalong, ya shirya yin murabus daga mukaminsa. Ministan zai koma kujerarsa ta Sanata a majalisar dattawa.
Daya daga cikin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC, Stewart ta yi amai ta lashe, ta sake komawa jam'iyyar PDP ranar Laraba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta nesanta kanta da rikicin siyasar da ke faruwa a tsakanin Wike da Gwamna Fubara.
Gwamna Siminalayi Fubara ya taya murna ga Ministan Abuja, Nyesom Wike a ranar bikin zagayowar haihuwarsa duk da irin alaka mai tsami da ke tsakaninsu.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta ayyana Lucky Aiyedatiwa a matsayin mukaddashun gwamnan jihar biyo bayan jinyar rashin lafiyar da Gwamna Rotimi ya koma.
Siyasar Najeriya
Samu kari