Siyasar Najeriya
Majalisar dokokin jihar Ogun ta karɓi sunayen ƙarin kwamishinoni 10 da gwamna Dapo Abiodun ya aiko mata kuma za ta fara tantance su yau Laraba 13 ga watan Satumba.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Bala Ngilari, ya jaddada cewa tsawon lokacin da ga shafe a kan mulki, bai taɓa samun kuɗi naira biliyan ɗaya ba a asusu.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa Gwamna Hope Uzodimma zai koma kan kujerarsa bayan zaben gwamnan jihar Imo.
Kotun sauraron kararrakin zaben NASS ta ayyana zaben sanatan mazaɓar Delta ta tsakiya a matsayin wanda bai kammalu ba, ta baiwa INEC umarnin ƙarisa zaɓe.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya sallami dukkan hadiman mataimakinsa na yada labarai, Lucky Ayedatiwa mako daya bayan dawowarsa daga jinya.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe mai zamanta a birnin Jos, babban birnin jihar Pƙateau ta soke zaɓen ɗan majalisar PDP, Dachung Musa Bagos, ta ba ɗan LP nasara.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi, ya tabbatar da matakin sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC a hedkwatar jam'iyyar ta ƙasa.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da ciyaman na ƙaramar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso bisa zargin sayar da kayayyakin gwamnati ba bisa ƙa'ida ba.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma sanata wakiltar Abia ta arewa, Sanata Orji Uzo Kalu, ya samu nasara yayin da Kotun zabe ta yanke hukunci ranar Talata.
Siyasar Najeriya
Samu kari