Siyasar Najeriya
Kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan takaddamar shugabancin jam'iyyar Labour Party (LP). Kotun ta tabbatar da Julius Abure a matsayin shugaban jam'iyyar na kasa.
Kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ta shiga tangal-tangal yayin da majalisar dokokin jihar ta fara shirin tsige shi daga kan mukaminsa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana dalilin da ya sa tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya yi nasara kan PDP a zaben gwamnan jihar na 2020.
Kungiyar mataan Najeriya NYCN reshen Turai ta bayyana cewa bai kamata a fara yunƙurin tsige Shaibu daga kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo ba a yanzu.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Kano ta yanke hukuncin cewa hukumar yaƙi da rashawa ta jihar Kano ba ta da ikon binciken tsohon Gwamna Ganduje.
Bincike ya nuna cewa rahoton da ke yawo cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Mahmud Yakubu, bai yi nadamar sanar da nasarar Bola Tinubu ba
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya naɗa mambobin majalisar dokokin jihar da kotun ɗaukaka ƙara ta tsige a matsayin masu taimaka masa a mazaɓunsu.
Yan bindiga sun sake tare titin zuwa garin Maradun, hedkwatar ƙaramar hukumar Maradum a jihar Zamfara, sun yi ajalin babban jigon PDP tare da wasu bayin Allah.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya diro Najeriya bayan shafe kwanaki a ƙasar Qatar, Shettima da manyan kusoshin gwamnati ne suka tarbe shi a Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari