Siyasar Najeriya
A yayin da ake tunkarar zaben 2027, wani mai sharhi kan al'amuran siyasa Akinleye Segun ya bayyana hanyar da PDP za ta iya kwace mulki a hannun APC.
Dino Melaye, dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben watan Nuwamba ya ce ba zai tafi kotu kallubalantan nasarar jam'iyyar APC ba.
Yanzu haka masu zanga-zanga sun mamaye wasu tituna a jigar Kani domin nuna adawa da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na NNPP.
Jami'an tsaro sun harba barkonon tsohuwa mai sa hawaye, sun tarwatsa masu zanga-zanga magoya bayan jam'iyyar NNPP a babban ofishin INEC na jihar Kogi.
Shugaban cocin Jehovah Eye Ministry, Fasto Godwin Ikuru, ya shawarci ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, da ya kyale yaronsa Gwamna Fubara.
Sanata Godswill Akpabio ya ce Najeriya ta kafa wani tarihi da ya dauki kasar Amurka shekaru 185 duk da cewa shekarun Amurka 247 da fara dimokuradiyya.
Obinna Nwosu, ɗan takarar majalisar wakilan tarayya a zaben 2023 ya sanar da cewa ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar ADC ranar Laraba.
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta zabi sabon kakakin majalisa da mataimakinsa bayan kotin daukaka kara ta soke zaben tsohon kakakin majalisar da mataimakinsa.
Shugaban majalisar dokokin jihar Ondo, Olamide Oladiji, ya yai bayanin shawarwarin da aka yanke yayin zaman sulhu da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari