Siyasar Najeriya
Jam'iyyar SDP ta karbi wasu matasa a jihar Kano. Galibin matasan sun fito ne daga jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano. 'Yan jam'iyyar AA sun koma SDP a Imo
Wani jigon APC a jihar Ribas, Eze Chukwuemeka Eze ya bayyana cewa tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ne mafita a Najeriya domin zai iya maganxe matsaloli.
Majalisar wakilai za ta kafa kwamitin sulhu tsakanin Simi Fubara da Nyesom Wike a jihar Rivers. Majalisar za ta saka dattawan Najeriya a kwamitin sulhun.
Abdullahi Ganduje ya ce APC za ta karɓi Rabi'u Musa Kwankwaso idan ya dawo, yana mai cewa za su taimaka masa domin kar siyasarsa ta mutu murus a inda yake.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyaja cewa ba zai fice daga PDP ba a yanzu amma zai jagoranci kawancen da zai kawo karshen APC.
Karamin ministan gidaje da raya birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya bayyana cewa ba su maraba da Rabiu Musa Kwankwaso a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Shugaban majalisar Edo ya jagoranci ciyamomi 17 da jiga-jigan PDP sun koma APC don haɗa kai da gwamna. APC ta yi maraba da su, tana mai alkawarin ba su kulawa.
Yayin ake ta shirin zaben 2027, wani jigo a jam’iyyar APC, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya ce Bola Tinubu na iya fuskantar matsaloli da za su hana shi tsayawa takara.
Kakakin majalisar dokokin jihar Delta, Rt. Hon Emomotimi Guwor ya sanar da sauya shekarsa tare da ƴan Majalisa 21 daga PDP zuwa jam'iyyar APC s hukumance.
Siyasar Najeriya
Samu kari