Siyasar Najeriya
Kungiyar TNN ta nuna damuwa kan jiniirin da ta samu daga hukumar INCE tun da ta miƙa bukatar yi mata rijistar zama jam'iyyar, ta ce akwai hannun ƴan APC.
Gwamnonin PDP sun samu komawa a ƙarar da suka kalubalanci matakin Tinubu na ayyana dokar ta ɓaci a Ribas, gwamnan Delta ya janye daga ƙarara bayan =a koma APC.
Kungiyar dattawan Zamfara ta nuna damuwa kan ci gaba da muzgunawa wasu daga cikin zababbun 'yan majalisar dokokin jihar. Ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal.
Sanata Buhari ya ce zai tsaya takarar gwamnan Oyo a 2027. Ya gaji da majalisa, ya ce ko an kawo tikitin sanata ba zai tsaya ba domin mutan ke son ya yi gwamna.
Jam'iyyar LP ta samu nakasu a jihar Anambra. Makusancin dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, Oseloka Obaze ya yi murabus daga jam'iyyar.
Magoya bayan Muhammadu Buhari na CPC sun ce ba a damawa da su a tafiyar APC da ake ciki yanzu. Sai dai sun ce ba za su shiga hadakar 'yan adawa ba a 2027.
Sakataren yada labarai na gwamnan jihar Adamawa, Humwashin Wonosikou, ya bayyana cewa Gwamna Ahmadu Umaru Finitiri bai da shirin ficewa daga PDP.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya jaddada goyon baya da biyayya ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Abba ya ce duk inda Kwankwaso ya nufa yana bin shi a baya.
An zauna da Wike domin tabbatar da an dinke duk wata baraka gabanin zaben 2027 da ke tafe nan ba da dadewa ba. APC na ci gaba da karbar manyan jiga-jigan PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari