Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi ya caccaki salon mulkin Bola Tinubu wajen cire tallafin mai. Obi ya fadi matakan da zai dauka da ya ci zaben 2023.
APC ta ce tana da tsarin hukunta masu laifi idan suka kauce tsari wajen bayyana ra'ayi. Hakan ya biyo bayan kwatanta Bola Tinubu da Jonathan da Ndume ya yi.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta samu koma baya bayan manyan jiga-jiganta sun sauya sheka zuwa APC mai mulki. Sun bayyana cewa jam'iyyar ta mutu.
A labarin nan, za a ji cewa Cif Martin Onovo ya ce babu wata jam'iyya guda daya da za ta iya karshen gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa mai ba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara na musamman kan harkokin jama'a, Aliyu audu ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon mai magana da Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Segun Showunmi, ya ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a birnin Legas.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Legas da 'yan Kwamitin GAC sun ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin neman gafara a kan zargin laifi da Gwamnan ya yi.
Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa ta Tsakiya sun bayyana Dr. Gbenga Olawepo-Hashim a matsayin ɗan takarar shugaban kasar da za su marawa baya a 2027.
An yada cewa wasu daga cikin kwamishinonin jihar Akwa Ibom sun yi murabus daga mukamansu bayan sauya shekar Gwamna Umo Eno daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari