Siyasar Arewa
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce ba tantama Bola Tinubu da sauran 'yan APC za su lashe zabe a 2027. Ya ce APC da shugabanninta na aiki sosai.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya ce idan Bola Tinubu ya karasa tono man fetur da gina wata madatsar ruwa a Bauchi zai lashe zaben 2027.
Mutane da dama sun soki Gwamna Uba Sani na Kaduna da ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar haihuwarsa, yana mai masa fatan alheri da kariya daga Allah.
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya ce Arewa ta hakura da takarar 2027, amma wasu manyan yankin sun ce wannan matsayi barazana ce ga tsarin dimokuradiyya.
Siyasar Arewa ta dauki sabon salo yayin da aka rabu kan yiwuwar sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, yayin da wasu ke goyon bayansa, wasu kuma na adawa.
Tsoohn kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce 'yan Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027, saboda nasarorin da ya samar a Arewa.
Tsohon Sanata, kuma tsohon magidanci Nasir El Rufa'i ya shawarci tsohon gwamnan Kaduna da ya nemi afuwan mutanen da ya jagoranta saboda zargin shiga hakkinsu.
Rundunar 'yan sandan Katsina ta sanya dokar takaita zirga-zirga daga karfe 6 na safe zuwa 4 na yamma ranar Asabar. Wannan zai kawo zaman lafiya yayin zaben ciyamomi.
Dan majalisar tarayya daga jihar Zamfara, Hon. Sani Jaji ya gargadi Nasir El-Rufa'i da shugaban APC, Abdullahi Ganduje a kan Bola Tinubu da zaben 2027.
Siyasar Arewa
Samu kari