Siyasar Arewa
Yayin da wasu fusatattun 'ya'yan jam'iyyar APC ke sukarta, shugabanninta a Arewa ta Tsakiya sun gargade su kan cin mutuncin Bola Tinubu da sauran jiga-jiganta.
Yayin da ake takun-saka tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani, Hon. Bello El-Rufai ya yi magana kan lamarin inda ya ce bai jin dadin abin da ke faruwa a tsakaninsu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ya yi zargin gwamnati mai ci a jiharsa da siyasantar da binciken rashawa da ake yi wa wasu daga cikin jami'an gwamnatinsa.
Kungiyar Matasa Arewa ta zargi Amaechi, Bafarawa da Shinkafi da yunkurin tayar da zaune tsaye ga gwamnatin Tinubu. Ta nemi jami'an tsaro su dauki matakin gaggawa.
Sanata Goje ya yabawa Shugaba Tinubu, majalisar tarayya, da al’umma baki daya. Ya yi kira da a ci gaba da addu’a don nasarar shugabanni da cigaban Najeriya.
Bayan nuna yatsa da Nasir El-Rufa'i ya yi wa gwamnan Kaduna, Uba Sani, Isa Ashiru Kudan ya zargi Uba Sani da nuna wariya. Siyasar Kadina ta dauki dumi.
Rikicin siyasa da ya ratsa tsakanin tsohon gwamna, Nasir El Rufa'i, da gwamna mai ci, Uba Sani ya fara jawo ra'ayin masu amfani da shafin sada zumunta.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce babu wani sabani tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufa'i. Sai dai El-Rufa'i ya nuna yatsa ga Uba Sani
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban jam'iyyar NNPP a Gombe kuma tsohon dan majalisa, Hon. Rambi Ayala ya fice daga cikinta zuwa APC mai mulkin jihar.
Siyasar Arewa
Samu kari