Shugaban Sojojin Najeriya
A kwanakin baya Legit.ng ta rawaito shugaban kasa, Muhammadu Buhari, na cewa ko kadan ba ya jin dadin yadda 'yan ta'adda ke salwantar da rayukan jama'a a sassan
Za ku ji yadda Muhammadu Buhari ya fatattaki da Hafsun Sojoji bayan surutun mutane ya yi yawa. Rikicin Makiyaya, garkuwa da mutane su ka jawo wannan canji.
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya yi maraba da nadin sabbin hafsoshin tsaro, yayin da yake mika godiya ga tsofaffin hafsoshin, musamman babban hafsan sojojin ka
Akwai jan aiki gaban tsofaffin Hafsun Sojoji, kiran a bincike su ya taso bayan an cire su. ‘Yan Najeriya sun ce shugabannin tsaron suna da laifin da za su amsa
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka 'yan kungiyar Boko Haram guda takwas a wata arangama da suka yi a baya bayan nan a jihohin Borno da Yobe, The Pun
A jiya ne shugaba Muhammadu Buhari ya nada sababbin Hafsun Sojoji a Najeriya. Wannan zai iya sa ayi wa wasu manyan Jami’ai ritaya tare da tsofaffi hafsun sojin.
An soki yadda aka nada shugabannin tsaro ba tare da akwai Sojan Ibo ba. Manyan Ibo da Kungiyoyin suna ganin nadin da aka yi ya nuna son kan shugaban Najeriya.
Janar Tukur Buratai ya taba tsige wanda zai maye gurbinsa a COAS, shekarun baya. An taba tsige Janar Attahiru Ibrahim a kan rikicin Boko Haram shekarun baya.
Joe Biden ya bude kofa ga duk masu neman shiga Soja a Amurka. Shugaba Biden ya sake canza sabon tsarin da Donald Trump ya kawo a kan Sojoji a watan Yulin 2017.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari