Shehu Sani
Sanata Shehu Sani ya ce bai kamata yan Najeriya su yi martani ba illa ihun amin ga hasashen Fasto Enoch Adeboye na cewa naira za ta kara karfi kan dala.
A ranar Talata, 30 ga watan Janairu, Sanata Shehu Sani ya ce ya zama dole a hukunta wadanda suka kashe sarakunan Ekiti biyu. Ya yi addu’ar Allah ya ji kansu.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan yiwuwar sallamar hafsoshin tsaro inda ya ce bai kamata tun yanzu a fara kiran sallamarsu ba saboda sun fi na Buhari.
Sanata Shehu Sani ya zayyana yadda jihohin Arewa ke fama da hare-haren 'yan ta'adda, fadan kabilanci da ma na addini wanda ya gusar da zaman lafiya a shiyyar
Sanata Shehu Sani ya bayyana cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya dauke babban birnin tarayya daga Abuja zuwa Legas ba saboda wasu dalilai.
Shehu Sani ya tabbatar da sakin tsohon shugaban wata makaranta a Kaduna a ranar Talata, 23 ga watan Janairu. An tsare shi a lokacin da ya je kai kudin fansa.
Sanata Shehu Sani ya ce yan Najeriya basa bukatar karanta littafin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari domin dai komai ya faru ne a kan idanunsu.
Sanata Shehu Sani ya caccaki Betta Edu kan jawabinta na baya inda ta ce gwamnatin Tinubu za ta fitar da yan Najeriya miliyan hamsin daga talauci.
Shehu Sani ya yaba ma Shugaban kasa Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa a takkadamar ministar jin kai, Betta Edu, na badakalar kudi a ma’aikatarta.
Shehu Sani
Samu kari