Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na biyu, ya yi kira ga matasan Najeriya da su daina barin kasar nan domin neman dama a kasashen waje, rahoton TheCable.
Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, ya bayyana kwarin gwiwar ci gaba da magana kan karewa da sake gina fasalin Najeriya domin gyara ta gaba daya.....
Halin da Najeriya ta ke ciki a yau, ya fi muni a kan lokacin Jonathan a cewar Muhammadu Sanusi II, yace Kasar nan na cikin ha’ula’i, lamarin ya jagwalgwale.
Dazu aka ji Gwamnatin Kano za ta cika alkawarin da tayi wajen ganin an yi adalci a shari’ar Hanifa. Abdullahi Ganduje zai sa hannu ba tare da bata lokaci ba.
A yau aka rusa wani ginin da aka daura ba tare da bin umarni ba, har ya kusa hada Gwamna Abdullahi Umar Ganduje fada da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi II, sun ci karo da juna a filin sauka da tashin jiragen sama a Abuja.
Tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido ya yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa. A ranar Lahadi 31 ga watan Yuli ne Basaraken ya cika shekaru 61 a duniya.
Da aka shirya taron Olusegun Obasanjo Presidential Library kwanan nan, Muhammad Sanusi II ya yi tir da yadda ake saba dokar zabe ta hanyar sayen kuri’un mutane.
Dan mai martaba tsohon sarkin Kano, Mustapha Lamido Sanusi, ya kammala karatunsainda ya samu digiri mafi daraja a bangaren tattalin arziki a jami’ar Birtaniya.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari