Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana gamsuwarta da yadda aka gudanar da Sallar Eid el-Kabir cikin kwanciyar hankali da lumana a fadin jihar.
Sarkin Kano na 16 Alhaji Muhammadu Sanusi II ya gudanar da hawan Sallah kamar yadda aka saba a birnin Kano. Sarkin ya jagoranci Sallah Idi a masallacin Kofar Mata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta ce za ta sanar da hukuncinta kan bukatar da ta nemi soke sabuwar dokar masarautar Kano da Gwamna Abba Kabir ta yi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan rigimar sarautar Kano inda ya ce zargin bata masa suna ne kadai zai kai shi kotu idan aka tuge shi a sarauta.
Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II, ya yi magana kan yiwuwar sake rasa sarautar gidan Dabo a nan gaba. Sarkin ya nuna cewa komai nufin ubangiji ne.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana irin barnar da tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi inda ya ce Abba Kabir ne ya yi kokarin gyarawa.
Za a ji labari cewa Muhammadu Sanusi II ya yi magana a game da rigimar da ta shigo masarautar Kano bayan an sauke sarakunan da aka kirkiro a 2020.
Tun bayan nada shi Sarkin Kano na 16, a karon farko Malam Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan halin da kasar nan ke ciki da ma hanyoyin da za a kawo gyara.
Babbar Kotun Tarayya ta ci tarar gwamnatin Kano N10m bayan umarnin cafke Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero inda ta ce hakan ya saba dokar ƴancin ɗan Adam.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari