Bikin Sallah
Duk da cigaba da ruruwan annobar Coronavirus tare da hauhawar adadin mutanen dake kamuwa da cutar a duk rana, wasu jahohi sun sassauta doka don jama’a su huta.
Gwamnatin jahar Kaduna ta tabbatar da dokar hana fita da shiga jahar Kaduna, sa’annan ta dauki alwashin tabbatar da dokar hatta a ranar karamar Sallah na bana.
Yanzu nan mu ke jin cewa Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranakun hutun karamar Sallar bana. Mista Ogbeni Rauf Aregbesola, ya yi jawabi a madadin shugaban kasa.
Kungiyar Jama’til Nasril Islam JNI, a karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi ta yi bayani game da sabon salon sallar Idi da za’a yi a karamar sallah.
Wannan shekara babu batun sallar idi a Garin Abuja saboda Coronavirus inji Majalisar Limamai. “Ana kira da cewa mutane su kara hakuri da bin dokokin hukuma.
Wani Shehi a Kano ya na neman alfarmar kyale Bayin Allah su je sallar Juma’a. Abdallah Gadon Kaya ya na ganin idan za a iya fita kasuwa, a kyale ayi sallah.
Sauran ragowar manyan mutanen da suka halarci sallar Juma'a a Masallacin sun hada da babban darektan hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ahmed Rufai Abubakar, da
Mai martaba Sarkin Bichi Nasiru Ado Bayero ya gabatar da Hudubar sallar juma'a yau. Daga bisani kuma ya karbi gaisuwa daga dubban masoya a fadarsa a Bichi.
Matar gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, Hajiya Ummi Garba El-Rufai ta kai ziyara zuwa wasu manyan asibitocin jahar Kaduna guda uku dake cikin garin Kaduna inda kai ma marasa lafiya dauki.
Bikin Sallah
Samu kari