Sabon Farashin Man Fetur
Babban basaraken masarautar Iwo a jihar Osun Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, ya shawarci shugaba Bola Tinubu da ya fara rabon kayan agaji ga ƴan Najeriya.
Jami'in hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC), Usman Ibrahim, wanda shi ne kwamandan FRSC a jihar Bayelsa, ya yi kira ga 'yan Najeriya kan komawa amfani da keke.
Dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ba da kamalan caccaka ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu game da cire tallafinman fetur da aka yi a watan jiya.
Yayin da za tsadar mai ke kara daukar hankali, kungiyar 'yan jarida a Najeriya ta ce za ta dauki matakin fara yajin aiki nan ba da dadewa ba idan ba a kula ba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan cire tallafin mai ta wannan yanayi nasa.
Gwamnonin ci gaba na jam'iyyar APC sun nuna damuwarsu kan yadda yan kasuwa suka ƙara farashi nan take bayan kalaman sabon shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta sanar da cewar mambobinta za su shiga yajin aikin gama gari daga ranar Laraba, 7 ga watan Yuni kan cire tallafin man fetur.
Kasar Angola ta bi sahun 'yar uwarta Najeriya wajen rage yawan kudaden da take kashewa wajen biyan tallafin mai da 'yan kasar ke amfani da shi. Kasar ta ce ta.
Shugaban kamfani man fetur a Najeriya, NNPC, Mele Kyari ya bayyana cewa sun adana man fetur akalla lita biliyan 1.8 don samar da sauki ga 'yan kasar nan gaba.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari