Sabon Farashin Man Fetur
Kungiyar yan kasuwan mai na Najeriya masu zaman kansu ta bayyana cewa ta hakura, ta fasa shiga yajin aikin da tayi niyyar yi a jihar Borno da kewaye a sanarwar.
Yan kasuwan man fetur masu zaman kansu a Najeriya sun bayyana cewa zasu rufe dukkan gidajen man su daga fadin kasar bisa kama karyar da gwamnati ke yi musu.
Tsohon Shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya yi korafi cewa ya siya litar man fetur a kan N1,000, duk da kashe fiye da naira tiriliyan 7 kan tallafin mai.
Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya jaddada abinda dan takaran shugaban kasa APC, Bola Ahmed Tinubu yayi na cewa ana yi masa zagon kasa da tsadar mai.
Idan Dan Nwanyanwu ya zama Shugaban Najeriya, farashin fetur zai ragu. ‘Dan takarar ya dauki alkawarin gina matatun man fetur tun a watanni shida na farko.
‘Yan kwamitin da zai magance wahalar man fetur su ne Timipre Sylva, shugabannin hukumomin DSS, kwastam, EFCC da NSCDC da shugabannin ma’aikatar NMDPRA da NNPC.
An ji ‘Yan kasuwa sun nuna sabon farashin da litar man fetur zai koma a Najeriya, sun yi gargadi a kan gaggawan janye tallafin man fetur ba tare da an shirya ba
Shugaban kasa bai amince a kara ko sisi a farashin fetur ba, Gwamnatin tarayya ta bakin Karamin Ministan man fetur, ta ce babu maganar karin farashi a Najeriya
Labaro ya zo mana cewa a makon nan ne Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan kasuwa cewa su kara kusan 9% a kan abin da suke saida fetur, takarda ta kai gare su.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari