Yan fashi
Wasu fusatattun matasa, a ranar Asabar sun kona wani da ake zargin barawo ne a Bayelsa, babban birnin jihar. Lamarin ya faru ne a kusa da Customs Road Junction
Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana cewa yanayin yadda ‘yan bindiga ke kai hare-hare na taimakawa wajen kawo cikas a lamarin tsaro.
Wasu miyagun 'yan fashi da makami sun dira wata mashaya da ke kasar Kenya inda suka daure maigadi kafin fara fashi. Suna yi ne suka fara fada inda suka kashe 2.
Alkali Peter Kekemeke na babbar kotun Abuja ya yanke wa wasu korarrun ‘yan sanda biyu, James Ejah da Simeon Abraham hukuncin kisa a ranar Alhamis, Daily Nigeria
Rahoton da muke samu da sanyin safiyar nan ta yau Lahadi, ya nuna cewa mutane sun kama wasu yan fashi da makami biyu, sun aika su lahira a yankin jihar Legas.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta ce ta kama mutane 362 da ake zargi da fashi da makami da garkuwa da mutane a shekarar 2021, The Punch ta rahot
'Yan bindiga sun afka wa wani jirgin kasa mai dauke da fasinjoji a ranar jejiberin sabuwar shekara a Bayelsa, Daily Trust ta ruwaito. Jirgin mai dauke da fasinj
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya jaddada kokarin da gwamnatinsa take na kakkabe duk wasu yan ta'adda dake neman tada zaune tsaye a faɗin jiharsa ta Kogi.
Kassim Mohammed matashi ne mai shekaru talatin a duniya wanda ake zargi da fashi da makami. Ya sanar da cewa ya saci motoci talatin a cikin shekaru uku kacal.
Yan fashi
Samu kari