Jihar Rivers
A ranar Litinin, 24 ga Oktoba, wata babbar kotun tarayya da ke Port Harcourt ta soke zaben fidda gwanin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ribas
Makonni kalilan bayan naɗa hadimai 50,000 a gwamnatinsa, gwamna jihar Ribas, Nyesom Wike, ya tura sunayen mutum 18 da yake son naɗa wa kwamishinoni ga majalisa.
Jam’iyyar PDP a jihare Ribas ta fara kamfen dinta na zaben 2023 a jihar ta hanyar sakin motoci dauke da hotunan yan takararta amma babu Atiku Abubakar a jiki.
Wani jami'in Soja dake aiki a Hydrocarbon Pollution Remediation Project, HYPREP, a Port Harcourt, mai suna O. Badamasi, ya arce kudin kwamandansa N39million.
Jihar Ribas - Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa zai kara adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 50,000 zuwa 100,000. Wike ya bayyana.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sake daga adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 28,000 zuwa 50,000, The Nation ta ruwaito da yammacin Alhamis.
Iskar guguwar sauya sheka na kara dumfarar jam'iyyar APC a 'yan kwanakin nan, jiga-jigan jam'iyyar sun sauya sheka a Ogu-Bolo zuwa jam'iyyar adawa ta PDP...
Kwana daya bayan ya nada mashawarta 14,000, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sake nada wasu sabbin mukaman siyasa 28,000 a yau Laraba, 12 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya naɗa sabbin mashawarta sama da 14,000 a gwamnatinsa yayin da ya rage yan watanni da sauka daga kan kujerar a zaɓen 2023.
Jihar Rivers
Samu kari