Jihar Rivers
wani bidiyo ne da wani ya wallafa a shafinsa na Facebook yake nuna yadda wasu suke cin abinci wanda suka noma da hannunsu kuma aka sarrafa shu daga doya rogo
Kotun daukaka kara ta jinginr hukuncin babbar Kotun tarayya, ta tabbatar da sahihancin zabukan fidda gwanin APC da ya samar da yan takara a 2023 a jihar Ribas.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun harbi Daraktan tattara matasa na kwamitin kamfen Atiku reshen Ribas da daren Laraba.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun kai farmaki gidan wani sanata kuma shugaban majalisar kamfen na jam'iyyar PDP a jihar Ribas da safe.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, jagoran tawagar gwamnonin G5, yace ko sisi da sunan bashi ba zai barwa wanda zai gaji kujerarsa ba a zaɓen 2023 mai zuwa.
Wasu gagararrun ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda uku yayin da suka kai farmak kan ayarin motocin wani hamshakin a Fatakwal dake jihar Ribas. Sun sace shi.
Gwamna Nyesom Wike bai hakura da maganar kyale Gwamnoni su rika karbar harajin VAT a jihohin da suke mulki ba, Gwamnan yace Ribas za ta kashe N420bn a 2023.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Kwankwaso a matsayin wanda zai iya hada Najeriya idan ya lashe zabe.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023, jam'iyyar APC ta shiga tsaka mai wuya a jihar Ribas saboda fitar kusoshinta zuwa wasu jam'iyu
Jihar Rivers
Samu kari