Rikicin Ma'aurata
Wata matar aure ta koka bayan mijinta ya yi ƙaura da cin abincinta saboda ta bari wani garjejen ƙato ya yi mata tausa lokacin da suka je wajen ɗimami jiki.
Wani miji da matarsa sun fada komar hukumar 'yan sandan jihar Yobe bayan zamba cikin aminci da suka aikata ta hanyar basajar shiga Musulunci, inda suka daukewa.
Wata matar aure ta koka kan yadda attajirin mijinta ya ƙi sakar mata kuɗi ta wala yadda ta ke so. Ta bayyana cewa kwata-kwata N50k kawai yake ba ta a wata.
Wata sabuwar amarya ta garzaya kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Kaduna domin neman a datse igiyar aurenta da mijinta wanda duka watansa huɗu da ɗaurawa.
Rundunar 'yan sandan Bauchi ta tabbatar da cewa ta cafke wata mata, Maimunatu Sulaiman, wacce ta caka wa mijinta wuƙa har lahira a Kofar Dumi, jihar Bauchi.
Wata matashiyar matar aure ta koka bayan mijinta ya shirya auren babbar ƙawarta. Ta bayyana cewa ta haifarwa mijin nata wanda ya rabu da ita ƴaƴa guda uku.
Wani magidanci ya kai ƙarar tsohuwar matarsa a gaban kotu bayan ya gano ta lashe N1.5bn daga wajen caca. Kotu ta yanke hukunci wanda ya faranta masa rai sosai.
Wata mai suna Maryam Musa ta roki Kotun musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta raba aurenta da Kabiru Sulaiman saboda wulaƙanci da cin mutunci da take sha.
An yi wata yar karamar dirama tsakanin mata da miji yayin da matar ya kawo masa abinci yana zaune, magidancin ya umarci ta duƙa kan guiwarta kafin ya karɓa.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari