Rikicin Ma'aurata
Wani magidanci dan Najeriya ya fusata saboda matarsa tana hana shi tarayya da ita a bangaren auratayya. Ya ce yanzu yana samu a wajen wata matar a waje.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Wata matashiyar mata yar Najeriya ta fashe da kuka bayan ta duba wayar mijinta. Jama’a sun bata hakuri sosai a sashin sharhi yayin da aka yi muhawara.
Wata Kotun yanki mai zama a Kubwa ta kawo ƙarshen zaman aure tsakanin Hafsat Abdullahi da Adesegun Rufai bayan shafe shekaru huɗu suna raya sunnah.
Kotun yanki a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta gamsu da buƙatar wata matar aure, Balkisu Imam, ta raba auren da ke tsakaninta da mijinta kan rashin soyayya.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuna yadda matar aure ta jika gadonsu na sunna saboda mijinta ya ki siya mata gashi yar kanti. Jama'a sun yi martani.
Wata matar aure mai suna Hauwa Hamza ta maka mijinta a gaban kotu inda ta nemi ya sawwake mata. Yahaya Mohammed ya ce sai ta biya shi sadakinsa N160,000.
Wani magidanci, Mista Williams ya shiga hannu bisa zargin yana da hannu a mutuwar ɗiyarsa 'yar shekara 12 ta yanayi mai ban tausayi a gonarsa a Nasarawa.
Rundunar yan sandan Musulunci ta jigar Kano, wacce aka fi sani da Hisbah ta kama mutumin da ake zargi da ajalin jaririyar ɗiyarsa kwana ɗaya bayan haihuwarta.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari