Rikicin Ma'aurata
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta damƙe wata amarya mai suna Tinene bisa zargin ta gutsire kayan aikin Angonta a karamar hukumar Ƙafur, jihar Katsina.
Wani dattijo mai kimanin shekaru 84, ya halaka matarsa yar shekara 75 a jihar Edo. Dattijon ya bayyana cewa ya dauki matakin ne saboda rashin ba shi hakkin.
Wata mata ta nemi wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara da ta raba aurenta da mijinta saboda ya gaza sauke nauyinta da Allah ya ɗora masa.
Wata matar aure ta cika da mamaki matuƙa bayan ta je wurin ɗaurin auren mijinta ta tarar babbar ƙawarta ce amarya. Matar auren ta tayar da hatsaniya a wajen.
Wani magidanci ɗan Najeriya na duba yiwuwar rabuwa da ita saboda ya dai na jin son ta a zuciyarsa. Ya bayyana cewa yanzu kallon ta yake yi kamar ƴar'uwarsa.
Wani magidanci ma'aikacin banki ya nemi kotu ta raba aurensa da matarsa bisa dalilin tsawwala masa da yace tana yi a duk lokacin da za ta sayi wani abu domin.
Wata mata 'yar asalin ƙasar Liberia mai suna Agnes Johnson ta bayyana yadda mijinta ya baro ta a ƙasar Amurka sannan ya dawo Afrika inda ya ƙara aure ba tare.
Hayaƙin janareto ya yi sanadin rasuwar mata da miji, yaransu biyu, surukarsu da kuma mai taya su aiki a Onitsha da ke jihar Anambra. An bayyana cewa ma'auratan.
Wani magidanci a birnin tarayya Abuja, Raphael Chima, ya nemi Kotun kwastumare mai zama a birnin tarayya ra raba aurensa da Joy saboda bata kaunar zaman lafiya.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari