Rikicin Ma'aurata
Wata matar aure ta cika da mamaki matuƙa bayan ta je wurin ɗaurin auren mijinta ta tarar babbar ƙawarta ce amarya. Matar auren ta tayar da hatsaniya a wajen.
Wani magidanci ɗan Najeriya na duba yiwuwar rabuwa da ita saboda ya dai na jin son ta a zuciyarsa. Ya bayyana cewa yanzu kallon ta yake yi kamar ƴar'uwarsa.
Wani magidanci ma'aikacin banki ya nemi kotu ta raba aurensa da matarsa bisa dalilin tsawwala masa da yace tana yi a duk lokacin da za ta sayi wani abu domin.
Wata mata 'yar asalin ƙasar Liberia mai suna Agnes Johnson ta bayyana yadda mijinta ya baro ta a ƙasar Amurka sannan ya dawo Afrika inda ya ƙara aure ba tare.
Hayaƙin janareto ya yi sanadin rasuwar mata da miji, yaransu biyu, surukarsu da kuma mai taya su aiki a Onitsha da ke jihar Anambra. An bayyana cewa ma'auratan.
Wani magidanci a birnin tarayya Abuja, Raphael Chima, ya nemi Kotun kwastumare mai zama a birnin tarayya ra raba aurensa da Joy saboda bata kaunar zaman lafiya.
Wata matar aure ta bayyana gaskiya, ta ce tun ta yi aureta gano mijinta juya ne daga nan ta samu lasisin zuwa tana samun maza su mata ciki ta haifa masa a gida.
Wata matar aure ta koka bayan mijinta ya yi ƙaura da cin abincinta saboda ta bari wani garjejen ƙato ya yi mata tausa lokacin da suka je wajen ɗimami jiki.
Wani miji da matarsa sun fada komar hukumar 'yan sandan jihar Yobe bayan zamba cikin aminci da suka aikata ta hanyar basajar shiga Musulunci, inda suka daukewa.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari