Rabiu Kwankwaso
Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.
A yanzu wasu magoya bayan NNPP suna murnar kotun daukaka kara ta ba su gaskiya wajen rubuta hukuncin shari’ar Kano, amma lauyoyi sun ce ba haka abin yake ba.
Shugabannin jam'iyyar NNPP sun amince da bukatar Atiku Abubakar na hada kai don kwace mulki daga hannun jam'iyyar APC mai mulki a zaben 2027 mai zuwa.
NNPP ta fusata, inda shi kuma Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara yayin da aka fara zanga-zanga a Kano saboda hukuncin da kotun daukaka kara ta zartar a ranar Juma'a.
NNPP, APC sun sha bam-bam kan matsayin Abba da Gawuna da takardun kotu suka fito. Haruna Dederi ya yi ikirarin Abba yana nan a kujerar Gwamnan Kano.
Za a ji yadda takardun hukuncin kotu su ka birkita magoya baya tsakanin APC da NNPP a Kano. Takardun da aka fitar sun nuna Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu gaskiya.
Ana bukatar takardun CTC domin jam’iyyar NNPP ta iya daukaka kara a shari’ar Kano. Takardun da ake bukata domin zuwa kotun koli ba su shigo hannun NNPP ba.
Wasu sun ce gaskiya kotu ba tayi adalci wajen zaftare kuri’u fiye da 165, 000 a zaben gwamnan Kano. Femi Falana SAN ya ce kotun koli za ta gyara wadannan kuskure.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya na ganin saboda Rabiu Musa Kwankwaso ake son raba shi da kujerar gwamna.Abba ya ce za su cigaba da aiki a karkashin jagorancin Kwankwaso.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari