Rabiu Kwankwaso
Kungiyar goyon bayan APC ta gargadi gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, a kan lalata tarihin da magajinsa, Abdullahi Umar Ganduje ya bari da sunan rusau a jihar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya mayar da martani kan barazanar sharara masa tafin hannu biyar a kumatu da tsohon gwamna Ganduje yayi.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Osun, ta yi martani mai zafi akan Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi barazanar marin jagoranta, Kwankwaso.
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi karin haske kan zancen kujerar ministan da ake cewa Tinubu zai ba shi, ya ce sun ƙara taɓo batun a Aso Villa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yanzu haka rahotanni sun nuna ya shiga ganawa da jagoran jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsohon gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa idan da ya hadu da magajinsa, Rabiu Musa Kwankwaso, a fadar shugaban kasa da ke Abuja da ya mare shi.
Gwamnatin jihar Kano tana sanar da dukkanin masu kaya a shagunan da aka gina a filayen da wajajen da Ganduje ya siyar da su gaggawar kwashe dukkanin kayan su.
Mutane da yawa da su ka samu rauni a sakamakon fadowar gini yayin da suka je satar kaya, mutane su na bi duk inda aka ruguza gini domin su sata, an rasa rai.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari