Rabiu Kwankwaso
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya bayyana yadda su ka yi amfani da kuskuren Rabiu Kwankwaso wurin illata su a kotu da Abba Kabir na Kano.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi gargadin cewa jam’iyyar APC mai mulki za ta iya haddasa rikici a Kano. Kalaman na Kperogi na zuwa ne bayan tsige Gwamna Abba Yusuf.
Gwamnan mai ci a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke matsayin "rashin adalci ga al'umar Kano", ya ce za je kotun koli.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a babban birnin tarayya Abuja, ranar Jumu'a, 17 ga watan Nuwamba, 2023, ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta fitar da jawabi a jiya inda aka ji Abba Kabir Yusuf ya na so jama’a su zauna lafiya duk yadda zaman kotun daukaka kara ya kasance.
Mun jero korafin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mikawa kotu a kan zaben Kano, su ne hujjojin da Abba Kabir Yusuf zai so a duba wajen ruguza nasarar Nasiru Gawuna.
NNPP ta ce shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, sun umarci a kawo ‘yan daba saboda shari'ar zaben Kano.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari