Rabiu Kwankwaso
Sabon Gwamnan Kano ya nada SSG, PPS da COS a ranar farko. An canza Shugabannin hukumar da ke kula da jin dadi da walwalar alhazan jihar Kano a ranar Litinin.
Abba Kabir Yusuf wanda ya fi shahara da Dadiyata, ya yi alkawarin yin bincike a game da bacewar Malam Abubakar Idris (Dadiyata)a matsayinsa na Gwamnan Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce baya bukatar wani mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da aka rantsar da shi a ranar Litinin.
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta yi watsi da labaran da ake yadawa na cewa dan takararta na shugabancin kasa, Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar APC mai mulki.
Nasir El-Rufai ya bayyana hikimar gayyato Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da ayyuka a Kaduna, a wurin ake gano yaron Kwankwaso ya samu katafariyar kwangilar.
Zababben gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida-gida ya bayyana kadarorinsa yau Juma'a a gaban hukumar kula da da'ar ma'aika.
A karo na biyu a cikin kwana biyu, Gwamnan APC ya gayyato Rabiu Musa Kwankwaso. Tsohon Gwamnan Kano zai bude tituna da sabuwar kasuwar da Nasir El-Rufai ya gina
Za a ji labari Gobara ta tashi a gidan da Gwamnan Kano mai barin Gado, Abdullahi Umar Ganduje, zai tare bayan ya sauka daga mulki a ranar 29 ga watan Mayu 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP mai kayan daɗi, Rabiu Musa Kwankwaso, ya roki yan siyasa si daina satar kuɗin talakawa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari