Rabiu Kwankwaso
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya yi wa tsohon ubangidansa, Sanata Rabiu Musa-Kwankwaso, Inuwa Musa-Kwankwaso. Ya ce babban rashi ne ga Najeriya duka.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan Kano, ya yi ikirarin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ba zai saka hannu ba kan kudirin gyaran dokar zabe ba saboda gwam
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu wani gwamna da ke da hurumin yanke hukuncin yankin da zai samar da shugaban kasa a nan gaba.
Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake kalubalantar gwamna Ganduje bisa yawan karɓi bashi a jihar
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce bai gamsu da ayyukan da Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya yi ba a jihar. Kwankwason ya bayyana gakan ne ya
Nada Muhammad Tajo Othman, tsohon jami'in kwastam dan shekara 66 matsayin shugaban kwamitin soshiyal midiya na tafiyar Kwankwasiyya ya janyo cece-kuce tsakanin
Kwankwaso ya magantu kan ra'ayinsa na ci gaba da tafiya da Shekarau a harkar siyasa. Ya ce bai da matsala da ci gaba da zama a inuwa daya da Malam Shekarau.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi tsokaci a kan yadda alaka take tsakaninsa da magajinsa, Dr Abdullahi Umar Ganduje kafin tayi tsami.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta labaran da ke yawo a kafafen yada labarai kan cewa hukumar yaki da rashawa, EFCC, ta yi ram da shi.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari