Rabiu Kwankwaso
Har yanzu ana cigaba da yunkurin hada-kai tsakanin Peter Obi da Kwankwaso. Amma wani na kusa da Rabiu Kwankwaso, ya shaida mana zai yi wahala a iya cin nasara.
A Karshe, Majalisa ta karanto wasikar sauya shekara da tsohon gwamnan Kano kuma sanata mai wakiltar Kano Central, Ibrahim Shekarau. Shugaban majalisa, Ahmad Law
Jam'iyyar NNPP ta samu karbuwa a jihar Borno, kamar yadda shugabanta ya fada, kuma ta samu akalla mambobi miliyan biyu da za su kada kuri'u a zaben 2023 mai zuw
Abdulmumin Jibrin ya ce idan jam’iyyar NNPP ta hade da LP, Rabiu Kwankwaso za a ba takara. Shi ma Peter Obi zai hakikance a kan shi zai rike tikitin 2023.
A ranar Lahadin nan ne Yakubu Ajaka ya yi bayanin makomar Jam’iyyar NNPP da takarar Peter Obi da abin da zai faru da Atiku Abubakar a zabe mai zuwa na 2023.
Majiyoyi sun bayyana cewa wasu hadiman Osinbajo tare da hadin gwiwar wasu manyan yan siyasar arewa ne ke kokarin ganin an samar da tikitin Osinbajo/Kwankwaso.
Mun samu labari cewa za ayi kus-kus tsakanin Gwamna Wike da ‘Dan takaran PDP, Rabiu Kwankwaso. Kwankwaso yana neman wanda zai zama abokin takararsa a 2023.
A halin yanzu kwanaki 20 su ka rage, a gama duk wani lissafi. Dr. Doyin Okupe ya tabbatar da cewa ana bakin kokarin ganin Jam’iyyar LP da NNPP sun hada-kai.
Gwamna Nyesom Wike na ta ziyartan yan siyasa daga sauran jam’iyyun siyasa, lamarin da ya kara rura wutar rade-radin cewa yana shirin ficewa daga jam'iyyar PDP.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari