Rabiu Kwankwaso
Kwamitin ayyuka na kasa, NWC, ta jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta soke shugabanninta na jihar Osun saboda rikicin shugabanci. Rushe shugabannin na
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar kujera lamba ɗaya a Najeirya karkashin inuwar NNPP, Kwankwaso, ta ƙaryata labarin cewa zai janye wa Tinubu, ko Atiku.
An ji cewa Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara zuwa Adamawa, a nan ma ya bude sakatariyar jam’iyyar NNPP, a nan ya ja kunnen masu neman shugabancin Najeriya.
A Siyasar Kano, mun ji labari dazu nan cewa Jamiyyar NNPP reshen Jihar Kano ta Tabbar da Sanata Rufai Hanga a matsayin wanda zai tsaya mata takara a zaben 2023.
Atiku Abubakar ya dade yana neman zama shugaban Najeriya. An yi lokacin da Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso da Obi suka taimakawa Atiku a zaben shugabancin kasa.
Kotu ta daga shari’ar da ake yi da AA da nufin hana Rabiu Kwankwaso tsayawa takara a 2023. An ji an je kotu domin hana Kwankwaso da abokin takararsa neman mulki
Allah ya yiwa Labaran Kabir Magashi, babban na hannun daman dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, rasuwa a ranar Talata.
Sha’aban Ibrahim Sharada zai nemi Gwamna a Kano a 2023 a ADP, Sharada zai gwabza da Nasiru Gawuna, Abba Kabir Yusuf, Sadiq Wali da wasu ‘yan takaran a badi.
Gabannin babban zaben 2023 mai zuwa, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya kai ziyara jihar Benue inda ya kaddamar da ofishin kamfen.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari