Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya ce ba zai janye wa kowa takararsa ba har da yan takarar manyan jam'iyyun APC da PDP,
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigerian People’s Party (NNPP), Senator Rabiu Musa Kwankwaso, ya kai ziyarar ta'aziyya ga mutanen Jihar Ondo kan hari
Kungiyar nan ta SERAP ta ce duk wani ‘Dan takara sai ya fadawa Duniya abin da yake da shi. Mai neman takara a jam’iyyar SDP ne kurum ya iya bayyana kadarorinsa.
Shugaban kungiyar kare hakkin Kirista da Musulmi, Prophet Iwu Jideogu Ogbu, ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso na NNPP ne zai lashe zaben 2023 mai zuwa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP Engr Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alkawarin magance matsalar rashin tsaro da samar da ingantaccen ilimi a kasar idan
Za a fahimci akwai kokarin da ake yi na hada-kan ‘yan takaran jam’iyyun adawa na Labour Party (LP) da New Nigeria People’s Party (NNPP) domin a doke APC da PDP.
Goodluck Jonathan ya ba ‘yan takarar shugaban kasa a 2023 shawarar su yi kamfe mai tsabta, Jonathan ya taya ‘Yan takaran APC da PDP murnar nasarar da suka samu.
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben fidda gwani na jam'iyyar da aka yi a ranar Laraba.
Jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai lashe zaben shugaban kasa na 2023.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari