Rabiu Kwankwaso
Rabiu Kwankwaso ya yi bayanin abin da ya jawo Ibrahim Shekarau ya bar NNPP bayan wata uku, ‘Dan takarar shugaban kasar yace rashin isasshen lokaci ya kawo cikas
Tsohon gwamnan Kaduna, Ahmed Muhammed Makarfi, ya ce bata kuri'a ne zaɓen Kwankwaso da Peter Obi a 2023, domin taimako ne ga APC ko PDP, daya ta lashe zabe.
Mun kawo lokutan da Malam Ibrahim Shekarau ya sauya-sheka a siyasar Kano. Malam Shekarau ya fara siyasa ne a ANPP, daga baya ta dunkule a APC, yau ya na PDP.
Bayan sake zama mamba a jam'iyyar PDP, Mallam Ibrahim Shekarau ya dauki alkawurra ga dan takarar shugaban na jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya a zaben 2023.
Kwanakin baya an yi yunkurin yin taron dangi tsakanin bangaren jam’iyyar NNPP da tsagin jam’iyyar LP na Peter Obi. Sai yanzu ake jin abin da ya jawo matsala.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ayyana cewa jam'iyyarsa za ta kwace mulkin Jihar Borno daga hannun Gwamna Babagana
Abdulmumin Jibrin, kakakin yakin neman zaben Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi martani kan ikirarin da aka yi na cewa mai gidansa ya ce yan NNPP su zabi PDP. Jibrin
Za a ji Ɗan takarar shugabancin kasa a inuwar jam'iyyar PDP ta hamayya, Atiku Abubakar na shirin kai ziyara birnin Kano domin karbar Sanata Ibrahim Shekarau.
Dr Musa Rabiu Kwankwaso dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), a zaben 2023 ya yi watsi rahotannin dake yawo.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari