Jam'iyyar PDP
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintri ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP a jihar wanda ake ci gaba da gudanarwa a fadin kasar nan na jam'iyyar PDP.
‘Dan takarar Gwamnan Oyo ya amince da shan kayi tun kafin a fara zaben tsaida gwani. Dama ba kasafai aka saba ganin gwamna mai-ci ya sha kasa a irin haka ba.
Tsohon shugaban majalisar dattawa kuma ɗan takarar gwamnan jihar Enugu, Sanata Ike Ekweremadu, ya zare kansa daga zaɓen fidda gwanin PDP, ka iya komawa APC.
Gabanin zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara Barista Mahdi Aliyu Gusau ya fice daga takarar da ya bayyana.
Bayan haka kuma, wani dan takaran, Shehu Sani, ya ce yana ci gaba da fafutukarsa ta fitowa takarar gwamna a jam’iyyar PDP yayin da wasu ke ci gaba da fita.
Masu iya magana suna cewa duniya tamkar rawar yan mata ne, idan yau kai ne a gaba gobe kuma wani ne zai shige gabanka. Wannan darasin ita ce ta faru da Sanata D
A jiya ne Kungiyar Hadin Kan Daliban Jihar Katsina ta shirya zanga-zangar lumana musamman ga wakilan manyan jam’iyyu akan su zabi ‘yan takarar gwamna na kwarai
Sanata Dino Malaye na jihar Kogi ya sha kaye a zaben fidda gwani na kujerar sanatan yammacin Kogi a jam'iyyar adawa (PDP) ga abokin adawarsa Hon Tajudeen Yusuf.
Amb. Aminu Wali da Sanata Bello Hayatu Gwarzo su na rikici da Shehu Wada Sagagi a kan shugabancin PDP. Wannan rigima ta jawo kowane bangare sun yi zabensu dabam
Jam'iyyar PDP
Samu kari