Jam'iyyar PDP
Kakakin kamfen din Atiku Abubakar, Charles Aniagwu ya jadada cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo zai goyi bayan mai gidansa a zaben 2023. Da ya ke magan
Jim kadan bayan da gwamnan jihar Sokoto Tambuwal ya sauka daga mukamin shugaban gwamnonin PDP, an sanar da gwamna Seyi Makinde a matsayin wanda ya maye gurbinsa
Wani rahoton Punch ya ce, majalisar zartaswar jam’iyyar PDP ta kasa ta amince Sanata Iyorchia Ayu ya ci gaba da shugabancin jam'iyyar kamar yadda aka nada shi.
Manyan masu fada a aji na Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kokarin kawo karshen rikicin dake kokarin barka lemar dake basu inuwa gudun abinda ka iya
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana cewa gwamnonin jam’iyyar da dama basu halarci taron masu ruwa da tsaki da aka yi a Abuja bane saboda sun tafi hutu.
Za a ji Ifeanyi Okowa yace maganar gaskiya Peter Obi zai lawo Masu Matsala a Zaben Shugaban kasa, ya fadi yadda takarar Peter Obi za ta zama barazana gare su
Rikicin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta dau sabon salo ranar Laraba yayinda mambobin kwamitin gudanarwa na jam'iyyar suka bijirewa Ayu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party, Farfesa Christopher Imumolen, ya ce ya ki shiga APC da PDP ne saboda 'gazawarsu' na shekaru a kasar. Ya ce
Akalla yan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party guda 18 ne suka ziyarci Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas a ranar Talata, 6 ga watan Satumba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari