Jam'iyyar PDP
Yayin da yake jawabi ga yan jarida bayan sauya shekar ɗaruruwan mutaɓe a Katsina, Yakubu Lado na jam'iyyar PDP yace dangwala wa jam'iyyarsa tamkar jihadi ne.
Yayin da rage saura 'yan makonni a fara yakin neman zaɓen takarar shugaban kasa, jam'iyyar PDP ta yi rashin babban jigonta a jihar Gombe, arewa maso gabas.
Smart Adeyemi ya fadawa Nyesom Wike da sauran wadanda ake rigima da su a PDP, su dawo APC. A halin yanzu da ake shirin zabe, PDP tana fama da rikicin cikin gida
Jaridar Thisday ta ruwaito cewa mambobin na jam’iyyar APC wadanda aka ce ba su gaza 5,000 ba sun saki jam'iyyar su Buhari kuma mai mulki a jihar zuwa ta adawa.
Sanata Emmanuel Orker-Jev, ya ce jam’iyyar PDP na iya tsintar kanta a cikin manyan rikice-rikice’ idan har shugabanta na kasa, Iyorchia Ayu, ya yi murabus.
Jam’iyyar adawa ta PDP ta bayyana cewa, reshenta a jihar Katsina ya karbe ofisoshin yakin neman zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari a jihar ta Katsina a Arewa.
A wata wasika ta musamman da ya rubuta da nufun ankarar da yan Najeriya, Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP, yace zaɓi biyu ya rage wa mutane a babba zaɓen 2023.
Wasu tsagerin 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gab da babban yayan tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Filato karƙashin inuwar PDP.
Mai maga yawun ƙunguyan yaƙin neman zaben Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace ba zai yuwu su sauke shugaban PDP ba a yanzu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari