Jam'iyyar PDP
Na hannun daman Dankwambo, Alhaji Ahmed Abubakar Walama, ya sauya sheka daga Peoples Democratic Party (PDP), zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Mun ji labari Mai girma gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulqadir Mohammed yace Atiku Abubakar zai lashe zaben Shugabancin Najeriya, ya hada-kan al’ummar kasar.
A wurin wani gangamin taro da aka shirya a Bauchi, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, yace jam'iyyar PDP ta yi zarra ta kowane fanni a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gana da gwamnonin PDP a Arewa maso Gabas da sauran jiga-jigan siyasar yankin na Arewa maso Gabas.
Sanata Chimaroke Nnamani yace ‘yan adawa da masu neman ci masa mutunci na yada labarin karya a kansa da sunan FBI ta gano Nnamani ya saci kudi a sa’ilin mulki
Jam’iyyar PDP tayi wani zama na musamman a ranar Talatar nan bayan dawowar Iyorchia Ayu daga waje. Shugaban PDP ya sa a binciki ‘Yan NWC da suka dawo da N122m
Kwamitin amintattun jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai samo mafita kwakkwara zamansa da gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ba, The Nation ta ruwaito a yammacin yau
A 2023, jam’iyyu 18 suka tsaida ‘yan takara 837 a zaben gwamnoni da za a gudanar a jihohi 28. APC za ta shiga zabe a Ogun ba tare da hamayya daga PDP da LP ba.
Darakta janar na kwamitin yaƙin neman zaɓe a jam'iyyar PDP kuma gwamnan Sakkwato, Aminu Tambuwal, yacw ranar Litinin jam'iyya zata kaɗa fara kamfe a birnin Uyo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari