Jam'iyyar PDP
Babbae jam'iyyar adawa a jihar Eso watau APC ta yi kura ga gwamna Godwin Obaseki na jam'iyyar PDP ya gaggauta sauka daga kujerar gwamna kan kalaman da ya yi.
Za a ji Jam’iyyar APC mai mulki tana cigaba da rasa dinbin mabiya a jihar Katsina, ‘yan kwanaki kadan bayan Mustapha Muhammad Inuwa ya bar ta zuwa PDP mai adawa
Bayanai daga babbar jam'iyyar hamayya PDP sun nuna cewa wasu tsagerun yna daba sun kai wa ayarin tawagar kamfen ɗan takarar PDP a Legas, sun jikkata mutane.
Jam’iyyar PDP a jihare Ribas ta fara kamfen dinta na zaben 2023 a jihar ta hanyar sakin motoci dauke da hotunan yan takararta amma babu Atiku Abubakar a jiki.
'Dan takaran PDP a Enugu, ya ji dadi da shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kamfaninsa. Shugaban kasa da kan shi ya bude kamfanin Pinnacle Oil & Gas FZE.
Mambobin APC sun yi bikin wanke wajen gangamin taro da PDP ta yi a yankin karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina inda ta tarbi sabbin masu sauya sheka 13,000.
A ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023da ke tafe, ɗan takarar mataimakin gwamnan jihar Oyo a inuwar ADC, Emmanuel Oyewole ya sauya sheka PDP.
Mai martaba sarkin Benin, Oba Ewuare II, ya faɗa wa mai neman kujerar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar, cewa Allah ne mai ba da mulki kuma shi zai zaba.
A ci gaba da tallata ɗan takarar shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, jam'iyyar PDP ta gudanar da gangami a jihar Edo, gwamna Wike da yan tsaginsa ba su je ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari