Jam'iyyar PDP
Jam'iyyun adawa a Nigeria sun magantu kan abinda suka kira kuskure na yarda taohon kakakin majalissar tarayya Yakubu Dogara suka marawa jam'iyyar PDP baya a .
Kakakin majalisar dokokin jihar Oyo ya tabbatar da rasuwar shugaban jam'iyyar PDP reshen shiyyar Oyo ta kudu ranar Litinin 5 ga watan Disamba, 2022 yana da 59
mataimakin shugaban kasa wanda sakataren gwamnatgin tarayya boss mustapha ya wakilita ya ce mataimakin shugaban kasa nna tare da kiristocin kasar nan dari bisa
Shugaban kwamitin yakin neman zaɓen Atiku Abubakar kumwa gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya karbi ɗaruruwan masu sauya sheka daga wasu jam'iyyu zuwa PDP
Da yake bada labarin samun takararsa a jam'iyyar NNPP, Isaac Idahosa yace bai taba tunanin zai samu takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar adawar ba.
Jam'iyyar PDP ta yi babban kamu yayin da tsohon shugaban majalisar wakilan tarayyan Najeriya, Yakubu Dogara, ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar APC mai mulki.
Gabannin babban zaben 2023, wani al'amari mara dadi ya afku a jihar Osun inda wasu da ake zaton yan daban siyasa ne suka farma jigon jam'iyyar Labour Party.
Yusuf Datti Baba-Ahmed dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP ya ce Bola Tinubu da Atiku Abubakar basu da isasshen lokaci na kashe kudaden da suka tara.
Atiku Abubakar yana da ra’ayin cewa tsoron tambayoyi a game da badakala da yunkurin maida Birnin Tarayya ta koma Legas ya sa Bola Tinubu yake faman boye-boye.
Jam'iyyar PDP
Samu kari