Jam'iyyar PDP
A cigaba da yawom tallata hajar 'yan takarar APC, gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya karɓi dubbannin masu sauya sheƙa daga jam'iyyun PDP da Labour Party
Tsohon ciyaman na karamar hukumar Oshongu a jihar Benue, Asawa Joe ya ci na jaki a wajen gangamin kamfen din Gwamna Samuel Ortom saboda ya saka rigar Atiku.
Gwamna Nyesom Wike ya maida martani ga masu jin haushinsa saboda ya yabi Muhammadu Buhari, yace ko bai kaunar Shugaban kasa, dole ya yarda shi ya biya su kudi.
A cewar Sanata Dino Melaye, kullum Tinubu na cikin kitimurmurar da ka iya jawo matsala ga makomar Najeriya idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben 2023.
Dangin gwamna Okowa na jihar Delta sun bayyana sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki. Sun bayyana sunayen 'yan takarar da za su zaba a zaben 2023.
Magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar a jihar Ribas sun ce ba za su yi wa Gamna Wike biyayya ba.
Matar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ta bayyana gwarin gwiwarta game da zaben 2023, ta ce sam bai kamata 'yan Najeriya su zabi Bola Ahmad Tinubu ba.
dan takarar jam'iyyar hammaya mafi girma a nigeria alhaji atiku abubakar yace jam'iyyar apc mai mulki ba abinda ta kawao yan nigeria face halin ha ula'i da wuya
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ya jaddada halascin zaben fidda gwanin Jam'iyar PDP da ya samar da Oladipupo Adebutu a jihar Ogun.
Jam'iyyar PDP
Samu kari