Jam'iyyar PDP
Atiku Abubakar zai zauna gefe yana kallon rikicin da ya kaure tsakanin ‘Yan G5. Alamu na nuna baraka ta shiga tsakanin Gwamnonin a kan ‘Dan takaran da za a bi.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar Enugu East ya yi kira ga matasan Najeriya su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahned Tinubu.
Abokin takarar Atiku a zaben shugaban ƙasan 2023 kuma gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya ce da zaran PDP ta koma kan madafun iko, yunwa ta kare a kasa.
Wasu manyan jiga-jigai da mambobin jam'iyyun PDP, ADC da Accord Party sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, sun ce ba zasu iya zama a tsoffin jam'iyyunsu ba.
Bayanai sun bayyana abin da ya faru a ganawar dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar APC, Bola Tinubu da gwamnonin G-5 masu adawa da dan takarar Atiku Abubakar.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta sake tabbatar da Mohammed Sani Abacha, a matsayin halastacen zababben dan takarar gwamna na PDP a jihar Kano.
Za a ji abin da ya sa wasu daga cikin Gwamnonin PDP suka zauna da su Bola Tinubu, ‘Yan G5 sun yi wata haduwa da Tinubu da Jiga-jigan Jam’iyyar APC a kasar waje
Wasu rahotanni da suka shigo mana sun nuna cewa wani mambam PDP ya rasa rayuwarsa a gidan iyayensa yayin da wasu tsageru masu adawa suka farmake shi da safiya.
Abokin gamin Atiku Abubakar kuma gwamnan jihar Delta, Ufeanyi Okowa, ya ce jam'iyyarsa ta zaburo nr domin ta gyara tabarbarewar da jam'iyyar APC ta kawo a kasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari