Jam'iyyar PDP
Babbar Kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rsuhe zabukan fidda gwanin PDP a jihar Ebonyi, ta baiwa jam'iyyar kwanaki 14 ta canza zaben.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa, bata kulla wata yarjejejiyar kawance da jam'iyyar adawa ta PDP ba gabanin zaben 2023. Wannan na zuwa ne daga bakin jigonta.
Mai neman zama gwamnan jihar Jigawa a inuwar jam'iyyar PDP, Mustapha Sule.Lamido, ya taka rawa a wurin gangamin yakin neman zabensa duk abinda ya faru mara dadi
Atiku Abubakar ya je Osun domin kamfe, a nan yace yayi masu alkawarin cewa daga ranar farko da ya shiga ofis zai fara aiwatar da alkawuran da ya dauka a kamfe.
A wani yanayi mai daukar hankali, jam'iyyar PDP za ta yi hutun kwana daya saboda ba da damar yin kamfen cikin tsanaki ga dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, yace ba zai yuwu ka tilasta wa ɗan siyasa ya saka Hoton wani a motocin da ya biya aka tsara masa ba domin yakin neman zabe.
Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom ya bugi kirjinsa ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ce za ta lashe dukkan kujeru a babban zaben 2023 a jiharsa.
Fusatattun matasa a garin Oko, jihar Delta sun nuna gajiyawarsu da al’amarin yan takarar PDP da ke daukar masu alkawaran karya yayin zabe. Sun hana su kamfen.
Yayin da ake ci gaba da yawon neman kuri'un 'yan Najeriya jirgin Atiku Abubakar ya dira jihar Osun yau Laraba kuma ya samu gagarumin ƙarin goyon baya jigon LP.
Jam'iyyar PDP
Samu kari